20.5 C
Kaduna
Tuesday, November 11, 2025
Advertisement

Muryar 'Yanci

Home Muryar 'Yanci
Muryar 'Yanci

‘Yan Nijeriya Miliyan 10 Na Zukar Tabar Wiwi

0
Kungiyar sa-ido a kan safara da shan miyagun kwayoyi da manyan laifuffuka ta majalisar dinkin duniya, ta ce akalla mutane miliyan 10 ke tu’ammali da ganyen...
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari

Mulkin Nijeriya Da Wuya – Buhari

0
Shugaban kasa Muhammad Buhari, ya ce akwai wahala kwarai wajen gabatar da nasarorin gwamnatin sa ga ‘yan Najeriya, inda ya dora laifin a kan manyan ‘yan...

Shugaba Buhari Ya Fitar Da Jerin Sunayen Ministocin Sa

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya fitar da jerin sunayen ministocin sa 43 da ya aike wa Majalisar Dattawa domin tantance su.Da misalin karfe 11 na safiyar...

Ba Zan Ba Ku Kunya Ba – Buhari

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce sakamakon zaben shekara ta 2019 ya nuna zabin ‘yan Nijeriya ne, don haka ba zai ba al’ummomin shi kunya ba...

Amurka: Trump Ya Fasa Kai Hari Iran

0
Rahotanni daga Amirka sun nunar da cewa Shugaba Donald Trump ya bayar da umurnin kai hari kan kasar Iran, sai dai ya janye kudirin nasa sa'o'i...

Inganta Tsaro: Majalisar Dattawa Za Ta Kebe Wa ‘Yan Sanda Kasafin...

0
Majalisar dattawa ta bayyana shirin ware wa ‘yan sanda kasafin kudi na musamman don ganin sun gudanar da ayyukan su yadda ya kamata.Shugaban majalisar dattawa Sanata...
Abdulaziz Yari, Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara

EFCC Ta Binciki Yari Kan Biliyan 251 – Shinkafi

0
Dan takarar kujerar gwamnan jihar Zamfara na jam’iyyar APGA Sani Abdullahi Shinkafi, ya bukaci shugaban hukumar EFCC Ibrahim Magu ya fara binciken tsohuwar gwamnatin Abdulaziz Yari.A cikin...
Atiku Abubakar, Dan Takarar Shugaban Kasa Na Jam’iyyar, PDP

Zaben Buhari: Kotu Ta Yi Watsi Da Bukatar Atiku, PDP

0
Kotun sauraren kararrakin zaben shugaban kasa ta yi watsi da bukatar jam’iyyar PDP da Atiku Abubakar, ta neman a soke wata bukata da jam’iyyar APC ta...

Ronaldo Ya Harzuka Magoya Bayan Sa

0
Masu sha’awar wasan kwallon kafa da ke cike da takaicin kin buga wasa da Cristiano Ronaldo ya yi a karawar sada zumunta da Juventus ta yi...

Sakamakon Canji: Abubuwa 5 Da Kungiyar Yarbawa Ta Roki Shugaba Buhari

0
Kungiyar Yarbawa ta Afenifere sun mika kokon barar abubuwa biyar da su ke bukata daga shugaba Muhammadu Buhari, inda su ka ce  matukar an samar da...

Rikicin Shi’a: Dole A Hukunta Wadanda Aka Samu Da Laifi –...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya gargadi ‘yan Shi’a su dakatar da zanga-zanga da kuma tashin-tashinar da su ke aiwatarwa ko su fuskanci fushin hukuma.Buhari ya...

‘Yan Majalisa Sun Yi Fushi Da Jinkirin Mika Sunayen Ministoci

0
‘Yan majalisar dattawa sun ce za su fara hutu a cikin wannan watan, muddin shugaba Muhammadu Buhari bai gabatar ma su da sunayen wadanda ya ke...

Yaki Da Shaye-Shaye: Mutane Miliyan 35 Ke Fama Da Matsalar Shan...

0
Wani rahoton Majalisar Dinkin Duniya ya ce, kimanin mutane miliyan 35 ne aka kiyasta cewa su na fama da matsalar miyagun kwayoyi a duniya, fiye da...

Rikicin Iran Da Amurka: Donald Trump Ya Ce Iran Ta Yi...

0
Mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan harkokin tsaro ya ce Iran ta yi babban kuskure wajen kakkabo jirgin amurka.Donald Trump ya tabbatarwa manema labarai cewa,...

Sakin El-Zakzakky: Kawunan ‘Yan Majalisar Wakilai Sun Rarraba

0
An samu rarrabuwar kawuna tsakanin ‘yan majalisar wakilai, bayan dan majalisa Hembe ya bukaci gwamnatin tarayya ta bi umarnin kotu na sakin Sheikh Ibrahim El-Zakzaky.Haka kuma, ‘yar...

Sabanin Hankali: Kotu Ta Ce Ko Mutum Bai Yi NYSC Ba...

0
Wata Babbar kotun tarayya ta ce ba za a iya hana mutum yin takara don kawai bai yi bautar kasa ba.Kotun ta yanke hukuncin ne, a lokacin...
Abdulaziz Yari, Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara

Martani: Ban Bar Wa Jihar Zamfara Bashin Ko Sisin Kwabo Ba...

0
Tsohon gwamnan jihar Zamfara Abdulaziz Yari, ya musanta rahotannin da ke cewa ya bar wa sabuwar gwamnatin jihar bashin makudan kudade tare da bada wasu kwangiloli na...
Shugaba Muhammadu Buhari

Masu Kishi Da Rikon Amana Zan Zaba A Sabbin Ministoci –...

0
Duk da matsin lambar da shugaban kasa Muhammadu Buhari  ke fama da ita kan nada sabbin ministoci ya ce, ba zai taba yarda ya sake zabar...
Almajiranci: Akwai Kimanin Muna Almajirai Miliyan Biyu A Jihar Zamfara

Almajiranci: Akwai Kimanin Muna Almajirai Miliyan Biyu A Jihar Zamfara

0
Direktan kasafin Kudi na jihar Zamfara Hamza Salisu ya ce akwai kimanin almajirai miliyan biyu da ke yawo a kan titunan jihar.Salisu ya bayyana haka...

Kwalejin Fasaha Ta Kone Wayoyin Dalibai Sama Da 1, 000

0
Kwalejin kimiyya da fasaha ta Badun, wato Ibadan Polytechnic, ta kone wayoyin dalibai sama da guda 1,000, wadanda ta kwace a lokacin da dalibai ke rubuta...
Call To Listen