25.8 C
Kaduna
Thursday, March 28, 2024
Advertisement

Siyasa

Home Siyasa

Tallafin Albashi: Gwamna Bago Ya Amince Da Biyan Karin Naira Dubu...

0
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umar Bago ya amince da biyan tallafin karin albashin na Naira dubu 20  ga dukkan ma’aikatan jihar.Gwamnan ya aiwatar da...

Watan Ramadan: Gwamna Dauda Ya Biya Ma’Aikatan Zamfara Kuɗin Hutu Don...

0
Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya amince da biyan ma’aikatan Jihar kuɗaɗen su na hutu a matsayin wata garaɓasa ta musamman albarkacin watan Ramadan...

Gudumawa: Gwamnatin Tarayya Ta Ba Kano Motocin Kashe Gobara Na Zamani...

0
Gwamnatin jihar Kano ta samu gudunmawar motocin kashe gobara na zamani guda biyu daga gwamnatin tarayya domin taimakawa wajen magance bala’o’i na gobara a...

Dakatar Da Sanata Ningi: Jam’Iyyun Hamayyar Najeriya Sun Mayar Da Martani

0
Jam'iyyun hamayya a Najeriya sun yi Allah-wadarai da matakin da majalisar dattawa ta dauka na dakatar da Sanata Abdul Ningi na tsawon wata uku,...

Shugabancin Najeriya: Muhammadu Buhari Ya Ce Tinubu Ya Taka Rawar Gani...

0
Tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari, ya ce magajin sa, Bola Ahmed Tinubu, yana taka rawar gani sosai tun bayan hawan sa mulki watanni tara...

Ramadan: Gwamnatin Sokoto Ta Amince A Biya Ma’Aikata Da ‘Yan Fansho...

0
Gwamnan jihar Sokoto Ahmed Aliyu ya amince da biyan kyautar rabin albashi ga daukacin ma’aikatan gwamnati da ‘yan fansho A kokarin ganin al’ummar musulmin...

Tsadar Rayuwa: Gwamna Yusuf Ya Roki Tinubu Ya Sake Bude Iyakokin...

0
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya roki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya duba bukatar gaggawa ta batun sake bude iyakokin Nijeriya...

Ramadan: Sanata Yari Ya Gwangwaje Magidanta 250,000 Da Tallafin Abinci A...

0
Sanata mai wakiltar mazabar Zamfara ta yamma a jihar Zamfara, Abdulaziz Yari, ya bayyana shirin raba kayan abinci ga magidanta 250,000 a cikin watan...

Ziyarar: Tinubu Da Babangida  Sun Yi Ganawar Sirri A Neja

0
Shugaba Bola Tinubu, ya ziyarci tsohon shugaban kasa na mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida inda suka yi wata ganawar sirri a gidansa da...

Ficewa Daga ECOWAS:  Abdulsalami Ya Nemi Nijar, Mali, Burkina Faso Su...

0
Tsohon shugaban kasa kuma ɗaya daga cikin masu shiga tsakani kan rikicin ƙungiyar ECOWAS da jumhuriyar Nijar, Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya, ya yi...

Wata Sabuwa: Ana Son A Naɗa Betta Edu Sabon Muƙami A...

0
Rahotanni sun bayyana cewa wasu masu faɗa a ji a ƙasar nan na neman dawo da dakatacciyyar Ministar Harkokin Jin-ƙai da Yaƙi da Fatara,...

Shugabanci: Tinubu Ya Taka Rawar Gani Sosai-Buhari

0
Tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari, ya ce magajinsa, shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, na taka rawar gani sosai tun bayan hawansa mulki watanni tara...

Almundahana A Kasafin 2024: Gwamnatin Tinubu Ta Musanta Coge A Kasafin...

0
Fadar shugaban Najeriya ta musanta zargin yin coge a kasafin kudin 2024 wanda shugaban kasa ya sanyawa hannu a watan Janairu.Ɓangaren zartarwar ta mayar...

Tinubu : Ba Ɗabi’Ata Ba Ce Ɗora Laifi Kan Gwamnatoci Da...

0
Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce ba halinsa ba ne ya ɗora wa gwamnatocin da suka shuɗe laifi kan taɓarɓarewar tattalin arziki da kuma...

Shugaban Kasar Senegal: An Sanar Da Ranar 24 Ga Watan Maris...

0
Gwamnatin Senegal ta sanar da cewa za a gudanar da zaben shugaban kasa a ranar 24 ga watan nan na Maris.Kasar dai ta rika...

Shugabancin Afirka: Tsohon Shugaban Najeriya Ya Nemi Kyautata Mulki

0
Tsohon Shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo ya bayyana bukatar kasashen Afirka su fito da tsarin dimukuradiyya irin na Afirka da ya dace da nahjiyar...

Ziyara Kasar Qatar: Shugaban Kasa Tinubu Ya Dawo Najeriya.

0
Shugaban kasa BOLa Ahmed TINUBU inubu Ya DawoNajeriya Daga QatarJirgin shugaban kasa, ya sauka a filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe, da ke Abuja...

Watan Ramadan: Sanata Abdul’Aziz Yari Zai Raba Tirela 358 Na Hatsi

0
Dan Majalisar dattawa mai wakiltar Jhar Zamfara ta yamma,Abdul'aziz Abubakar Yari na shirin raba tirela 358 na kayanabinci iri-iri daban-daban.Kayayyakin da za a raba...

Zaben Edo: PDP Ta Sa Ranar Zaben Fitar Da Gwani

0
Kwamitin gudanarwa na jam'iyyar PDP ya fitar da jadawalinabubuwan da jam'iyyar zata yi gabannin zaɓen gwamna a jiharOndo.Hukumar zabe ta Najeriya ta sanya ranar...

Matsin Rayuwa: Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Rabawa Alumma Hatsi.

0
Gwamnatin tarayya ta ce za ta fara raba hatsi a faɗin ƙasar awani mataki na rage matsin rayuwa da ƴan Najeriya suke ciki.Ministan aikin...
Call To Listen