Siyasa
Home Siyasa
Tallafin Albashi: Gwamna Bago Ya Amince Da Biyan Karin Naira Dubu...
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umar Bago ya amince da biyan tallafin karin albashin na Naira dubu 20 ga dukkan ma’aikatan jihar.Gwamnan ya aiwatar da...
Watan Ramadan: Gwamna Dauda Ya Biya Ma’Aikatan Zamfara Kuɗin Hutu Don...
Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya amince da biyan ma’aikatan Jihar kuɗaɗen su na hutu a matsayin wata garaɓasa ta musamman albarkacin watan Ramadan...
Gudumawa: Gwamnatin Tarayya Ta Ba Kano Motocin Kashe Gobara Na Zamani...
Gwamnatin jihar Kano ta samu gudunmawar motocin kashe gobara na zamani guda biyu daga gwamnatin tarayya domin taimakawa wajen magance bala’o’i na gobara a...
Dakatar Da Sanata Ningi: Jam’Iyyun Hamayyar Najeriya Sun Mayar Da Martani
Jam'iyyun hamayya a Najeriya sun yi Allah-wadarai da matakin da majalisar dattawa ta dauka na dakatar da Sanata Abdul Ningi na tsawon wata uku,...
Shugabancin Najeriya: Muhammadu Buhari Ya Ce Tinubu Ya Taka Rawar Gani...
Tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari, ya ce magajin sa, Bola Ahmed Tinubu, yana taka rawar gani sosai tun bayan hawan sa mulki watanni tara...
Ramadan: Gwamnatin Sokoto Ta Amince A Biya Ma’Aikata Da ‘Yan Fansho...
Gwamnan jihar Sokoto Ahmed Aliyu ya amince da biyan kyautar rabin albashi ga daukacin ma’aikatan gwamnati da ‘yan fansho A kokarin ganin al’ummar musulmin...
Tsadar Rayuwa: Gwamna Yusuf Ya Roki Tinubu Ya Sake Bude Iyakokin...
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya roki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya duba bukatar gaggawa ta batun sake bude iyakokin Nijeriya...
Ramadan: Sanata Yari Ya Gwangwaje Magidanta 250,000 Da Tallafin Abinci A...
Sanata mai wakiltar mazabar Zamfara ta yamma a jihar Zamfara, Abdulaziz Yari, ya bayyana shirin raba kayan abinci ga magidanta 250,000 a cikin watan...
Ziyarar: Tinubu Da Babangida Sun Yi Ganawar Sirri A Neja
Shugaba Bola Tinubu, ya ziyarci tsohon shugaban kasa na mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida inda suka yi wata ganawar sirri a gidansa da...
Ficewa Daga ECOWAS: Abdulsalami Ya Nemi Nijar, Mali, Burkina Faso Su...
Tsohon shugaban kasa kuma ɗaya daga cikin masu shiga tsakani kan rikicin ƙungiyar ECOWAS da jumhuriyar Nijar, Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya, ya yi...
Wata Sabuwa: Ana Son A Naɗa Betta Edu Sabon Muƙami A...
Rahotanni sun bayyana cewa wasu masu faɗa a ji a ƙasar nan na neman dawo da dakatacciyyar Ministar Harkokin Jin-ƙai da Yaƙi da Fatara,...
Shugabanci: Tinubu Ya Taka Rawar Gani Sosai-Buhari
Tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari, ya ce magajinsa, shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, na taka rawar gani sosai tun bayan hawansa mulki watanni tara...
Almundahana A Kasafin 2024: Gwamnatin Tinubu Ta Musanta Coge A Kasafin...
Fadar shugaban Najeriya ta musanta zargin yin coge a kasafin kudin 2024 wanda shugaban kasa ya sanyawa hannu a watan Janairu.Ɓangaren zartarwar ta mayar...
Tinubu : Ba Ɗabi’Ata Ba Ce Ɗora Laifi Kan Gwamnatoci Da...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce ba halinsa ba ne ya ɗora wa gwamnatocin da suka shuɗe laifi kan taɓarɓarewar tattalin arziki da kuma...
Shugaban Kasar Senegal: An Sanar Da Ranar 24 Ga Watan Maris...
Gwamnatin Senegal ta sanar da cewa za a gudanar da zaben shugaban kasa a ranar 24 ga watan nan na Maris.Kasar dai ta rika...
Shugabancin Afirka: Tsohon Shugaban Najeriya Ya Nemi Kyautata Mulki
Tsohon Shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo ya bayyana bukatar kasashen Afirka su fito da tsarin dimukuradiyya irin na Afirka da ya dace da nahjiyar...
Ziyara Kasar Qatar: Shugaban Kasa Tinubu Ya Dawo Najeriya.
Shugaban kasa BOLa Ahmed TINUBU inubu Ya DawoNajeriya Daga QatarJirgin shugaban kasa, ya sauka a filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe, da ke Abuja...
Watan Ramadan: Sanata Abdul’Aziz Yari Zai Raba Tirela 358 Na Hatsi
Dan Majalisar dattawa mai wakiltar Jhar Zamfara ta yamma,Abdul'aziz Abubakar Yari na shirin raba tirela 358 na kayanabinci iri-iri daban-daban.Kayayyakin da za a raba...
Zaben Edo: PDP Ta Sa Ranar Zaben Fitar Da Gwani
Kwamitin gudanarwa na jam'iyyar PDP ya fitar da jadawalinabubuwan da jam'iyyar zata yi gabannin zaɓen gwamna a jiharOndo.Hukumar zabe ta Najeriya ta sanya ranar...
Matsin Rayuwa: Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Rabawa Alumma Hatsi.
Gwamnatin tarayya ta ce za ta fara raba hatsi a faɗin ƙasar awani mataki na rage matsin rayuwa da ƴan Najeriya suke ciki.Ministan aikin...