Umurnin Samar Da Abinci: Hukumar Kwastam Ta Saki Motoci 15 Na...
Hukumar Kwastam shiyyar Sokoto da Zamfara, bisa bin umarnin da shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu ya bayar na inganta samar da abinci, ta bayar...
Bude Iyakoki: NIS Ta Dage Takunkumin Shige Da Fice A Nijeriya...
Sakamakon umarnin da Gwamnatin Tarayya ta bayar na sake buɗe kan iyakokin Nijeriya da Nijar, Shugabar Hukumar Kula da Shige da Fice ta Ƙasa, ...
Dawo Da Daraja: Kungiyar Fulani Sun Yi Taron Neman Bakin Zare
Kungiyoyin Fulani makiyaya sun yi gagarumin taron neman bakin zaren dawo da martabar su a idon duniya daga kashin kajin da wasu ke shafawa...
Tallafin Albashi: Gwamna Bago Ya Amince Da Biyan Karin Naira Dubu...
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umar Bago ya amince da biyan tallafin karin albashin na Naira dubu 20 ga dukkan ma’aikatan jihar.Gwamnan ya aiwatar da...
Watan Ramadan: Gwamna Dauda Ya Biya Ma’Aikatan Zamfara Kuɗin Hutu Don...
Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya amince da biyan ma’aikatan Jihar kuɗaɗen su na hutu a matsayin wata garaɓasa ta musamman albarkacin watan Ramadan...
Gudumawa: Gwamnatin Tarayya Ta Ba Kano Motocin Kashe Gobara Na Zamani...
Gwamnatin jihar Kano ta samu gudunmawar motocin kashe gobara na zamani guda biyu daga gwamnatin tarayya domin taimakawa wajen magance bala’o’i na gobara a...
Dakatar Da Sanata Ningi: Jam’Iyyun Hamayyar Najeriya Sun Mayar Da Martani
Jam'iyyun hamayya a Najeriya sun yi Allah-wadarai da matakin da majalisar dattawa ta dauka na dakatar da Sanata Abdul Ningi na tsawon wata uku,...
Kudin Fansa: Shugaba Tinubu Ya Ce Ba Zai Biya Ƴanbindiga Ko...
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya umarci jami'an tsaro kada su kuskura su biya kuɗin fansar sakin kusan ɗalibai 300 da malamin su da...
Shugabancin Najeriya: Muhammadu Buhari Ya Ce Tinubu Ya Taka Rawar Gani...
Tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari, ya ce magajin sa, Bola Ahmed Tinubu, yana taka rawar gani sosai tun bayan hawan sa mulki watanni tara...
Ramadan: Gwamnatin Sokoto Ta Amince A Biya Ma’Aikata Da ‘Yan Fansho...
Gwamnan jihar Sokoto Ahmed Aliyu ya amince da biyan kyautar rabin albashi ga daukacin ma’aikatan gwamnati da ‘yan fansho A kokarin ganin al’ummar musulmin...
Tsadar Rayuwa: Gwamna Yusuf Ya Roki Tinubu Ya Sake Bude Iyakokin...
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya roki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya duba bukatar gaggawa ta batun sake bude iyakokin Nijeriya...
Ramadan: Sanata Yari Ya Gwangwaje Magidanta 250,000 Da Tallafin Abinci A...
Sanata mai wakiltar mazabar Zamfara ta yamma a jihar Zamfara, Abdulaziz Yari, ya bayyana shirin raba kayan abinci ga magidanta 250,000 a cikin watan...
Ziyarar: Tinubu Da Babangida Sun Yi Ganawar Sirri A Neja
Shugaba Bola Tinubu, ya ziyarci tsohon shugaban kasa na mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida inda suka yi wata ganawar sirri a gidansa da...
Ficewa Daga ECOWAS: Abdulsalami Ya Nemi Nijar, Mali, Burkina Faso Su...
Tsohon shugaban kasa kuma ɗaya daga cikin masu shiga tsakani kan rikicin ƙungiyar ECOWAS da jumhuriyar Nijar, Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya, ya yi...
Wata Sabuwa: Ana Son A Naɗa Betta Edu Sabon Muƙami A...
Rahotanni sun bayyana cewa wasu masu faɗa a ji a ƙasar nan na neman dawo da dakatacciyyar Ministar Harkokin Jin-ƙai da Yaƙi da Fatara,...
Shugabanci: Tinubu Ya Taka Rawar Gani Sosai-Buhari
Tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari, ya ce magajinsa, shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, na taka rawar gani sosai tun bayan hawansa mulki watanni tara...
Tsaro: Sojoji Sun Hallaka ‘Yan Ta’Adda 12 A Sambisa, Zamfara Da...
Dakarun Sojin Najeriya sun hallaka ‘yan ta’addan Boko Haram 12 a dajin Sambisa da ke Jihar Borno, da kuma wasu mahara a Zamfara da...
Yanayi Na Zafin : Cutar Ƙyanda Da Sankarau Na Yaduwa A...
Masana lafiya a Najeriya na gargadi kan bazuwar cutar sankarau da ƙyanda a wasu sassan kasar nan, wadda ake alakantawa da yanayin zafin da...
Rashin Albashi: Ma’Aikatan Jami’Oi Sun Ƙuduri Shiga Yajin Aiki A Najeriya
Ƙungiyar manyan ma'aikatan Jami'oin Najeriya, SSANU da kuma ta ma'aikatan jami'a da basa koyarwa, NASU sun ce za su tsunduma yajin aiki a ranar...
Almundahana A Kasafin 2024: Gwamnatin Tinubu Ta Musanta Coge A Kasafin...
Fadar shugaban Najeriya ta musanta zargin yin coge a kasafin kudin 2024 wanda shugaban kasa ya sanyawa hannu a watan Janairu.Ɓangaren zartarwar ta mayar...