Yakar Lakurawa: Ministan Tsaro Ya Ce Sojoji Sun Shirya
Hukumomin tsaron Najeriya sun ce sun kammala shirye-shiryen murƙushe 'yan ƙungiyar Lakurawa, da ke addabar jama'a a waɗansu jihohin arewa maso yamma.Hakan na zuwa...
Zargin Rashawa: EFCC Za Ta Binciki Ma’aikatan Ta
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede ya bayar da umarnin a gaggauta bincike kan zargin cin hanci da rashawa da Idris Okuneye wanda aka fi...
Shugaban Hezbollah Ya Ce Isra’ila Ba Za Ta Iya Hana Su...
Shugaban kungiyar Hezbollah da ke Lebanon Hassan Nasrallah ya ce babu wani abu da Isra'ila za ta yi da zai sa su daina kai...
Harin: Jirgi Mara Matuƙi Ya Kashe Mutum 45 A Sudan
Rahotanni daga Sudan na nuna aƙalla mutum 45, mafi yawan su ƙananan yara da mata ne suka mutu a wani harin jirgi mara matuƙi...
‘Yan Sanda Sun Tsinci Gawa Cikin Makarantar Islamiyya A Jigawa
An tsinci gawar wani mutum ɗan shekara 40, Jibrin Adamu, a cikin ajin wata makarantar Islamiyya a Karamar Hukumar Kiyawa a Jihar Jigawa.Kakakin rundunar...
Rashin Bin Ka’ida: Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa ta Taso Ƙeyar Ƴan Najeriya...
Mahukuntan haɗaɗɗiyar daular larabawa sun taso keyar ƴan Najeriya 400 sakamakon zama a' ƙasar ta yankin gabas ta tsakiya ba bisa ka’ida ba, matakin...
Yakin Basasa: An Kashe Mutane 21 A Sabbin Hare-Haren Sudan
Akalla mutane 21 suka rasa rayukansu a hare-haren sama da akakaddamar cikin dandazon mutane da ke cin kasuwa a yankunankudu maso gabashin Sudan.Kungiyar liktoci...
Hezbollah Ta Ce Ta Harba Makaman Roka Zuwa Arewacin Isra’ila
Ƙungiyar Hezbollah ta Lebanon, ta ce ta harba makaman roka cikin arewacin Isra'ila, a matsayin martani kan harin Isra'ilar na ranar Asabar.Ƙungiyar da ke...
Neman Tsagaita Wuta: Gagarumar Zanga-Zanga Ta Barke A Isra’ila
Wata gagarumar zanga-zanga ta ɓarke a biranen Isra'ila, don neman gwamnatin ta dawo da 'yan ƙasar da Hamas ke garkuwa da su a Gaza.Masu...
Ta’addanci: ministan tsaro da hafsoshin tsaro sun tare A sokoto
Ƙaramin ministan tsaro Matawalle tare da Babban Hafsan soji suna jihar Sokoto domin ba da gudummawa wajen murƙushe ƴan fashin daji da ke...
Tsaro: Dakarun Sojojin 196 Sun Ajiye Aiki
Aƙalla sojojin Najeriya 195 sun mika takardun ajiye aiki dominƙashin kansu ga Rundunar Sojin Najeriya.Rundunar Sojin Ƙasa ta...
Karamar Hukumar Sabon Birni Ta Zama Tarkon Mutuwa
Rahotanni daga jihar Sokoto a arewa maso yammacin Najeriya, na cewa ‘yan bindiga a yankin Sabon Birni na ci gaba da satar jama’a masu...
Yan Sandan Duniya Sun Hadu Domin Dakile Ayyukan Kungiyar Matsafa Ta...
Ƴansanda a faɗin duniya sun haɗa hannu inda suka gudanar da wani samame domin daƙile ayyukan ɗaya daga cikin ƙungiyoyin masu aikata laifuka mafiya...
Sojojin Sama Sun Hallaka Yan Bindiga Da Dama A Kaduna Da...
Hare-haren da dakarun sojin saman Nijeriya, suka kaddamar sun kashe gomman ‘yan bindiga a jihohin Kaduna da Zamfara, tare da kuma lalata matatun danyen...
Kisan Jami’an Tsaro: An Kama Yan Shi’a A Abuja
Biyo bayan umarnin da Sufeta Janar na 'Yan Sandan Najeriya ya bayar na kamo yan Shi’a da ake zargi da kashe jami’an 'yan sanda...
An Gano Gawarwakin Dukkanin Mutanen Da Suka Nitse A Italiya
Hukumomi a ƙasar Italiya sun ce sun gano gawa ta shida daga cikin tarkacen jirgin ruwan alfarma, wanda ya nitse a gaɓar tsibirin Sicily...
‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Mutum 10 A Zamfara
Wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki kauyen Moriki da ke jihar Zamfara a daren Laraba, inda suka yi garkuwa da mutane sama da.Kakakin rundunar...
Ceto Dalibai: Ƙungiyar Ɗaliban Najeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adi
NANS ta ba gwamnati wa’adin mako biyu ta ceto wasu ɗaliban koyan aikin likita 20 da ƴan bindiga suka yi garkuwa da su a...
Matawalle Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Zaƙulo Makisan Sarkin Gobir
Ƙaramin ministan tsaro, ya sha alwashin za a zaƙulo tare da hukunta duk masu hannu a kisan Sarkin Gobirda ke jihar Sokoto, Isa Bawa.A...
Artabu: Sojoji Sun Kashe Wasu ‘Yan Bindiga A Zamfara
Sojojin sun harbe wasu ‘yan bindiga biyu a wani kazamin artabu da suka yi a Unguwar Sarkin Musulmi da ke karamar hukumar Kaura Namoda...