Ilimi
Home Ilimi
Abin Takaici: Daya Daga Cikin ’Yan Makarantar Yauri Da Aka Sace...
Daya daga cikin ’yan makarantar Sakandaren Gwamnatin Tarayya dake Birnin Yauri a jihar Kebbi, wacce ’yan bindiga suka sace a 2021 ta...
Kaduna: El-Rufai Ya Kallafa Kudin Makaranta Ga Daliban Sakandaren Jihar
Gwamnatin jihar Kaduna, ta dawo da tsarin karbar kudin makaranta daga daliban makarantun sakandare na jihar.
Kwamishinar ilimi ta...
NECO Ta Saki Sakamakon Jarabawar Kammala Sakandare Ta 2022
Hukumar Shirya Jarabawar kammala sakandare ta Kasa NECO, ta saki sakamakon jarabawar kammala sakandare da aka yi a watan Yuli na shekara...
Ku Ɗaina Tura ‘Ya’Yan Ku Karatu Arewacin Cyprus – Gwamnatin Nijeriya
Ma’aikatar kula da harkokin ‘yan Nijeriya mazauna ketare, ta gargadi iyaye su daina tura ‘ya’yan su yankin Arewacin Kasar Cyprus saboda tsananin...
Dalilin Da Yasa Ban Halarci Taron Ba – Kwankwaso
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ce bai halarci taron Kungiyar Lauyoyin Nijeriya ba ne sakamakon...
Ban Ce Zan Maida Jami’o’in Tarayya A Hannun Jihohi Ba – Atiku
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar, ya musanta rahotannin da ke cewa ya ce idan ya zama shugaban ƙasa...
Gwamanati Ba Za Ta Biya Malaman Jami’a Albashinsu Na Wata Shida...
Ministan ilimi Malam Adamu Adamu ya ce batun biyan malaman jami'o'i albashinsu na tsawon watannin da ba...
Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna
Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Nijeriya ASUU, ta yi kira ga mahukuntan Jami’ar Jihar Kaduna KASU, su soke jarrabawar da ake yi a...
Yajin Aikin ASUU: Malaman Jami’ar Jihar Kaduna Sun Bijirewa El-Rufa’i
Kungiyar malaman jami’o’i ta Nijeriya ASUU reshen jihar Kaduna, ta ki komawa bakin aiki duk da barazanar da gwamna Nasir El-Rufai ya...
Kakakin Majalisar Wakilai Ya Nemi Afuwa Kan Hotunan Karatunsa A Jami’Ar Amurka
Kakakin Majalisar Wakilai ta kasa Femi Gbajabiamila ya nemi afuwa daga 'yan kasa saboda wasu hotunansa da ya sanya a shafin tuwita,...
Jamb Ta Fitar Da Makin Da Ake Bukata Domin Shiga Jami’a
Hukumar shirya jarabawar share fagen shiga Jami’o’i ta Nijeriya JAMB, ta fitar da mafi kankantar makin da ake bukata domin samun damar...
Yajin Aiki: Buhari Ya Umurci Ministan Ilimi Ya Sulhunta Da ASUU Nan...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umarci Ministan Ilimi Malam Adamu Adamu ya kawo ƙarshen yajin aikin malaman jami'o'in cikin makonni biyu masu...
Gwamnati Ta Umarci Makarantu Su Fara Amfani Da Tsarin Ƙara Wa...
Gwamnatin tarayya, ta jaddada amincewar da ta yi na fara amfani da Sabon Tsarin Shekarun Ritayar Malamai.
A Cikin...
Shugaba Buhari Ya Ba Daliban Nijeriya Hakuri A Kan Yajin Aikin...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya yi kira ga daliban jami’o’in Nijeriya su kara hakuri, ya na mai cewa gwamnati ta na bakin...
Dalibai Sun Rufe Hanyoyin Ife-Ibadan Da Lagos-Abeokuta
Wasu taliban jami’a sun yi zanga-zanga don ganin an kawo karshen yajin aikin kungiyar ASUU, sannan su ka ce za su cigaba...
Malaman Makarantun Poly Sun Sanar Da Shiga Yajin Aiki
Kungiyar Malaman makarantun kimiyya da fasaha na Nijeriya ASUP, ta sanar da cewa ta yanke shawarar shiga yajin aikin garga]i na makonni...
Gwamnatin Tarayya Ta Daina Biyan Malaman Jami’a Albashi
Rahotanni na cewa, gwamnatin tarayya ta fara aiwatar da tsarin ‘Babu Aiki - Babu albashi a kan malaman jami’o’in da ke...
‘Yan Sanda Sun Fara Binciken Tambaɗar Da Daliban Makarantar Chrisland Su...
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Legas, ta fara gudanar da binciken bidiyon wata ‘yar makarantar attajirai da ke Legas, wadda aka nuno...
Buhari Ya Amince a Buɗe Sabbin Polytechnic a Wasu Jihohi Uku...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya amince da budeKwalejojin kimiyya da Fasaha na tarayya guda uku, a matsayinhanyar saukaka wa jama’a damar samun...
Ilimi: Manya Da Ƙananan Ma’aikatan Jami’o’i Za Su Bi Sahun ASUU...
Ƙungiyar Manyan Ma’aikatan Jami’o’i da gamayyar Ƙungiyar Ma’aikatan Jami’o’in Nijeriya NASU, sun ba Gwamnatin Tarayya wa’adin a cika masu alƙawarin su nan...