Advertisement

Ilimi

Home Ilimi
download (2)

Zaɓen Jihar Edo: INEC ta Tantance Mutum Fiye da Miliyan Biyu da...

0
Hukumar zaɓe mai zaman kan ta ta Najeriya wato INEC, ta ce akwai kimanin mutum miliyan biyu da dubu ɗari shida da aka tantance...
Tahir Mamman

Karatun Sakandare:  Sabon Tsari Zai Fito A Watan Satumba

0
Gwamnatin Tarayya na shirin gabatar da sabon tsarin karatu ga dukkanin makarantun sakandare a fadin kasa a watan Satumban 2024.Ministan ilimi, Farfesa Tahir Mamman...

rtherrjyjryjthdjmvbsvfvfrf

0
rtgdhdtyfuymkgbbvbbvdnbyjnuym ujhmujhmhhh
Ilimi: Babu Ranar Bude Makarantu Duk Da An Sassauta Takunkumi - Minista

Tinubu Orders Review Of Governing Boards Of Tertiary Institutions

0
Shugaba Bola Tinubu ya ba da umarnin sake yin dubi ga kwamitocin gudanarwa na manyan makarantun da aka nada a baya-bayan nan.Ya ba da...

Daliban Najeriya 700 Sun Samu Guraben Karatu A Amurka

0
Ofisoshin Jakadancin Amurka da ke Abuja da Lagos, sun gudanar da taron wayar da kan daruruwan daliban Nijeriya da su ka samu guraben karatu...

NYSC: Mata Za Su Iya Sauya Jiharsu Ta Yi Wa Kasa...

0
Hukumar kula da masu yi wa kasa hidima NYSC, ta sharwaci dalibai mata su je sansanin ta da ke kusa da su da takardun...

Gwamnatin Bauchi Ta Ja Kunnen Masu Wa’Azi Kan Amfani Da Kalaman...

0
Gwamnatin Jihar Bauchi, ta ce ba za ta lamunci kalamantunzura jama’a daga duk wani mai wa’azi a fadin jihar ba.Sakataren gwamnatin jihar Ibrahim Kashim...

Gwamnatin Kano Ta Bai Wa Makarantun Firamare Da Sakandare Hutu

0
Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Kano, ta amince makarantunfiramare da sakandare da ke faɗin jihar su tafi hutun ƙarshenzango na biyu da watan Ramadan daga...

Masu Garkuwa Da Mutane Sun Fille Kan Shugaban Karamar Hukuma A...

0
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Imo, ta tabbatar da rahoton cewa masu garkuwa da mutane sun fille kan shugaban karamar hukumar Ideato ta Arewa. ‘Yan...

Karin Kudin Makaranta: Kungiyar Dalibai Na Bukatar Shugaban Kasa Ya Sa...

0
Kungiyar dalibai ta Najeriya NANS ta yi kira ga shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya yi gaggawar sa baki game da ƙarin kuɗin makaranta da...

ASUP Ta Yi Fatali Da Umarnin Gwamnati Kan Haramta Wa Makarantun...

0
Ƙungiyar Malaman Makarantun Kimiyya ta Ƙasa ASUP, ta yi watsi da umarnin da Gwamnatin Tarayya ta ba makarantun su daina bada takardar shaidar digiri.A...

makarantar firamare mai malamai 2 kacal da adadin dalibai 544 a...

0
Duk da yawan ikirarin da gwamnatin jihar Yobe ta sha yi na inganta harkokin ilimi, yanzu haka an gano wata makarantar firamare da ke...

Abin Takaici: Daya Daga Cikin ’Yan Makarantar Yauri Da Aka Sace...

0
Daya daga cikin ’yan makarantar Sakandaren Gwamnatin Tarayya dake Birnin Yauri a jihar Kebbi, wacce ’yan bindiga suka sace a 2021 ta haihu a...

Kaduna: El-Rufai Ya Kallafa Kudin Makaranta Ga Daliban Sakandaren Jihar

0
Gwamnatin jihar Kaduna, ta dawo da tsarin karbar kudin makaranta daga daliban makarantun sakandare na jihar.Kwamishinar ilimi ta jihar Kaduna Halima Lawal ta sanar...

NECO Ta Saki Sakamakon Jarabawar Kammala Sakandare Ta 2022

0
Hukumar Shirya Jarabawar kammala sakandare ta Kasa NECO, ta saki sakamakon jarabawar kammala sakandare da aka yi a watan Yuli na shekara ta 2022...

Ku Ɗaina Tura ‘Ya’Yan Ku Karatu Arewacin Cyprus – Gwamnatin Nijeriya

0
Ma’aikatar kula da harkokin ‘yan Nijeriya mazauna ketare, ta gargadi iyaye su daina tura ‘ya’yan su yankin Arewacin Kasar Cyprus saboda tsananin rashin tsaro...

Dalilin Da Yasa Ban Halarci Taron Ba – Kwankwaso

0
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ce bai halarci taron Kungiyar Lauyoyin Nijeriya ba ne sakamakon wasu muhimman...

Ban Ce Zan Maida Jami’o’in Tarayya A Hannun Jihohi Ba – Atiku

0
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar, ya musanta rahotannin da ke cewa ya ce idan ya zama shugaban ƙasa zai maida...

Gwamanati Ba Za Ta Biya Malaman Jami’a Albashinsu Na Wata Shida...

0
  Ministan ilimi Malam Adamu Adamu ya ce batun biyan malaman jami'o'i albashinsu na tsawon watannin da ba su yi aiki ba shi ne kaɗai...

Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna

0
Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Nijeriya ASUU, ta yi kira ga mahukuntan Jami’ar Jihar Kaduna KASU, su soke jarrabawar da ake yi a makarantar har...
Call To Listen