Labarai
Home Labarai
BUDE IYAKOKI: SYRIA TA BAYAR DA DAMAR SHIGAR DA KAYAN AGAJI...
Sakatare Janar na Majalisar dinkin duniya Antonio Guterres ya ce shugaba Bashar al-Assad na Syria ya amince da bude karin iyakokin kasar...
GASAR ZAKARU: BABU TABBACIN MBAPPE YA BUGA WASAN PSG DA BAYERN...
Yau ake dawowa wasannin gasar cin kofin zakarun Turai zagayen ‘yan 16, wato kungiyoyin da suka iya nasarar tsallakewa daga matakin rukuni...
CUTAR MASHAKO: MUTUM 216 SUN KAMU 40 SUN MUTU A NAJERIYA
Cibiyar yaki da cututtuka ta Najeriya ta tabbatar da cewa mutum 216 ne cutar mashako (diphtheria) ta kama a jihohin Kano da...
CANJIN KUDI: GWAMNATIN NEJA TA BAYAR DA UMARNIN KAMA DUK WANDA...
Gwamnatin jihar Neja ta bada umurnin kama duk dan kasuwar da yak i amsar tsaffin takardun kudi.
Sakataren gwamnatin...
KARA MATSALAR TSAO: MATAWALLE YA KORI KUNGIYOYI MASU ZAMAN KAN SU...
Gwamnatin Jihar Zamfara ta umarci dukkanin kungiyoyi masu zaman kansu da ke aiki a jihar su tattara nasu-inasu su fice daga jihar...
KITSA TUGGU: EL-RUFA’I YA ZARGI MASU HANA RUWA GUDU A FADAR...
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai, ya jaddada cewa akwai wani tuggu da masu hana ruwa gudu a fadar shugaban kasa suke...
DAINA KARBAR TSOFFIN KUDI: BANKUNA SUN BIJIRE WA UMURNIN KOTUN KOLI
Alamu sun nuna bankunan kasuwanci sun shiga jerin masu kin karbar tsofaffin takardun Naira duk da umarnin Kotun Koli.
SABBIN TAKARDUN NAIRA: KUNGIYAR GWAMNONI TA NEMI A TSAWAITA WA’ADI NA...
Rikita rikitar canjin takardun kudi na naira ta dau wani sabon salo, bayan da kungiyar gwamnonin jihohin Najeriya ta bukaci a tsawaita...
RASHIN TSARO: INEC BA ZA TA GUDANAR DA ZABE A WASU...
Shugaban Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya wato INEC Farfesa Mahmood Yakubu, ya ce, ba za ta gudanar da zabe mai...
Sauyin Kudi: Sarkin Musulmi Ya Bukaci Shugaba Buhari Ya Dau Mataki
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar III, ya bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dauki matakan gaggawa na shawo kan wahalar...
Karya Doka: Babban Bankin Najeriya Ya Yi Gargadi Kan Sayar Da...
Babban Bankin Najeriya CBN ya jaddada gargaɗinsa ga jama'a a kan yin liƙi da takardar kuɗi ta Naira a lokacin biki.
KARYA DOKA: BABBAN BANKIN NAJERIYA YA YI GARGADI KAN SAYAR DA...
Babban Bankin Najeriya CBN ya jaddada gargaɗinsa ga jama'a a kan yin liƙi da takardar kuɗi ta Naira a lokacin biki.
Hana Biza: Shugaba Buhari Ya Nemi Dubai Ta Dage Dokar Dake...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya sa baki a dambarwar diflomasiyya da ke tsakanin Najeriya da Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa UAE, wadda ta kai...
Zaben 2023: Shugaba Buhari Ya Ce Idanun Duniya Na Kan Jami’an...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shaida wa babban sufeton ‘yan sandan Najeriya da manyan hafsoshin soji cewa idon ‘yan Najeriya da ma...
Babu Wanda Ya Kara Farashin Mai A Najeriya – NNPCL
Shugaban kamfanin mai na NNPC Mele Kyari, ya ce babu wanda ya kara farashin man fetur a Nijeriya.
Mele...
Kungiyoyin Kasashen Waje Ne Ke Daukar Nauyin Boko Haram – Buhari
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce wasu kungiyoyin kasa da kasa ne ke daukar nauyin ayyukan Boko Haram a Nijeriya.
Emefiele Ya Bayyana A Gaban Majalisa Kan Sauya Fasalin Kudi
Gwamnan Babban Bankin Nijeriya Godwin Emefiele, ya bayyana a gaban kwamitin kula da harkokin babban bankin kasa da bankuna na Majalisar Wakilai,...
ISWAP Na Raba Wa Matafiya Tsofaffin Takardun Naira A Jihar Borno
Mayakan kungiyar ISWAP sun fara raba wa matafiya tarin tsofaffin takardun kudi a manyan hanyoyin yankin da ke kusa da tafkin Chadi.
Sojoji Sun Yi Wa Mayakan Boko Haram Luguden Wuta
Rundunar tsaro ta hadin-gwiwa da ke yaki da mayakan Boko Haram a yankin Tafkin Chadi, ta kaddamar da wasu munanan hare-haren sama...
DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-Hadar Sayar Da Sabbin...
Hukumar tsaro ta farin kaya DSS, ta ce ta kama jami’an banki a cikin bata-garin da su ka kware wajen saida sabbin...