Sakataren Lafiya: Trump Ya Naɗa Robbert Kennedy Jr
Zaɓaɓɓen shugaban Amurka Donald Trump ya sanar da Robbert Kennedy JR a matsayin sakataren lafiya na ƙasar.Mukamin da ya Robert Kennedy Junior wani abu...
Tinubu Ya Ce Ministoci Su Yi Amfani Da Motoci Uku Kacal...
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya taƙaita yawan motoci da ministocin sa da sauran shugabannin hukumomin gwamnati za su yi amfani da su a...
Zaɓen Ƙananan Hukumomi A Kano: Kotu Ta Hana Jam’iyyun Siyasa 19...
Wata babbar kotun jihar Kano a ranar Talata, ta hana jam’iyyun siyasa 19 daukar duk wani mataki da zai kawo cikas ko Tangarɗa ga...
Tinubu Ya Fara Shirye-Shiryen Yi Wa Gwamnatin Sa Garambawul
A halin da ake ciki dai ana ci gaba da rade-radin cewa shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu zai sauke wasu ministocin sa da ba...
Badaƙalar Filaye: Hukumar Shari’a Ta Dakatar Da Ma’aikatan Kotu A Kano
Hukumar Shari’a ta jihar Kano (JSC) ta ladabtar da wasu Magatakardan Kotun Musulunci biyu kan badaƙalar filaye.Kakakin Ma’aikatar Shari’a ta Jihar Kano, Baba Jibo...
Kiranye: INEC Ta Ce Tana Samun Bukatun Jama’a Kan ‘Yan Majalisu
INEC ta ce ta samu bukatu da dama daga kungiyoyi daban-daban a fadin kasa, suna neman su yi wa wakilan su kiranye a...
NLC Ta Ce Albashi Mafi Ƙaranci Na 70,000 A Najeriya Ba...
Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya, NLC ta ce za ta sake komawa ga gwamnatin tarayya domin ta ji yadda ma'aikata za su rayu bayan sake...
Rikicin Siyasar Ribas: Ba Zamu Lamunci Sukar Edwin Clark Ba –...
Shugaban Al'ummar Arewa mazauna kudancin Najeriya Alhaji Musa Saidu ya kalubalanci kungiyar wanzar da zaman lafiya ta matasan Arewa da suka yi zargin cewar...
Zaɓen Jihar Edo: INEC ta Tantance Mutum Fiye da Miliyan Biyu da...
Hukumar zaɓe mai zaman kan ta ta Najeriya wato INEC, ta ce akwai kimanin mutum miliyan biyu da dubu ɗari shida da aka tantance...
Jam’iyyar PDP ta mutu A fagen siyasar najeriya-kwankwaso
Jagoran jam'iyyar NNPP na kasa, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya ce jam'iyyar PDP mai hamayya ta mutu a fagen siyasar ƙasaYayin da yake jawabi...
Haraji: Atiku Abubakar Ya Caccaki Matakin Gwamnatin Tarayya
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya koka kanshirin da gwamnatin tarayya ta yi na kara kudin harajin harajinVAT.Atiku ya bayyana hakane cikin wani...
Kotun Ta Tura Hadimin Tsohon Gwamna Tambuwal Kurkuku
Kotu ta tura hadimin Tsohon Gwamnan Jihar Sakkwato, Aminu Tambuwal, Shafi’u Umar Tureta zuwa gidan gyaran hali bisa zargin ɓatanci ga gwamna mai ci,...
Siyasa: PDP Ta Soki Kama Danta A Jihar Sokoto
Jam’iyyar PDP reshen jihar Sokoto ta yi Allah-wadai da kamun da aka yi wa Shafi’u Umar Tureta, mataimaki na musamman kan harkokin yaɗa labarai...
Gwamnan Jihar Kebbi Ya Raba Naira Billiyan 6 Da Mutum Dubu...
Gwamnatin Jihar Kebbi ta raba Naira Biliyan 6.5 ga mutane 65,000 a fadin kananan hukumomi 21 na jihar a karkashin shirin ba da tallafi...
Rashi: Kashim Shattima Ya Halarci Jana’idar Kwamishina A Borno
Mataimakin Shugaban Ƙasa, ya halarci jana’izar, Kwamishinan kuɗi da ci gaban tattalin arziƙi na Jihar Borno, Alhaji Ahmed Ali Ahmed, tare da Gwamna...
Bashi: Jahohi 21 Na Neman Karbo Kudi Fiye Da Tirilliyan Faya
Jihohi 21 a Najeriya na neman ciyo bashin Naira tiriliyan daya da biliyan 650, duk kuwa da ƙarin kashi 40% da aka samu kuɗaɗen...
Badakala: An Tsare Shugabannin Ƙananan Hukumomin Kano 3
An tsare shugabannin ƙananan hukumomi uku kan badaƙalar Naira miliyan 660 na kwangilar aikin samar da ruwa a Jihar Kano.Hukumar Yaki da Rashawa da...
Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Gaza: Blinken Ya Sauka A Isra’ila
Sakataren harkokin wajen Amurka Antony ya sauka a Isra’ila a wannan Lahadi a ƙoƙarin da ya ke na ci gaba da matsin lamba a...
Ɗanyen Man Nijar: An Fara Aiki Daga Gaɓar Ruwan Benin
Rahotanni na nuni da cewa an dawo da aikin ɗaukar ɗanyen man Jamhuriyar Nijar ta bututun da aka shimfiɗa zuwa Jamhuriyar Benin,lamarin da ke...
Takara: Ganduje Ya Karyata Hotuna Da Labaran Da Ake Yadawa
Shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa , Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya musanta sha’awar tsayawa takarar shugabancin Najeriya a 2027.Wannan ya biyo bayan bayyanar wasu...