25.8 C
Kaduna
Saturday, March 16, 2024
Advertisement

Ilimi

Home Labaru Ilimi
Ilimi

Ana Gallaza Wa Ɗalibai Musulmai A Jami’o’i Mallakin Kiristoci A Nijeriya...

0
Ƙungiyar Kare Muradun Musulmai a Nijeriya MURIC, ta yizargin cewa ana gallaza wa ɗalibai Musulmi da ke karatu ajami’o’i musu zaman kan su mallakin...

Sarkin Musulmi Ya Ayyana Farkon Shekarar Musulunci Ta 1445

0
Mai Alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’adAbubakar, ya ayyana Laraba, 19 ga watan Yuli na shekara ta2023 a matsayin 1 ga watan Muharram na...

Shehun Borno Ya Bukaci Jama’Ar Jihar Borno Da Su Fito Rokon...

0
Sakamakon yadda ake fuskantar karancin ruwan sama a jiharBorno, Mai Martaba Shehun Borno Alhaji Abubakar IbnUmar Garbai Elkanemi, ya bukaci al’ummar musulmi a fadinjihar...

Daliban Najeriya 700 Sun Samu Guraben Karatu A Amurka

0
Ofisoshin Jakadancin Amurka da ke Abuja da Lagos, sungudanar da taron wayar da kan daruruwan daliban Nijeriya dasu ka samu guraben karatu a jami'o'i...

Malaman Kwalejojin Fasaha Sun Shiga Yajin Aiki A Jihar Bayelsa

0
Kungiyar Malaman Makarantun Kimiyya da Fasaha reshenKwalejin Kimiyya ta Tarayya ta Ekowe a Jihar Bayelsa, taumarci ‘ya’yan ta su shiga yajin aikin sai baba-ta-gani...

Majalisa Ta Dakatar Da JAMB Daga Hukunta Dalibar Da Ta Yi...

0
Majalisar wakilai ta sa baki a batun zargin da hukumar shiryajarabawar share fagen shiga jami’a ta JAMB ta yi ma watadaliba mai suna Mmesoma...

Tinubu Zai Sanar Da Sabuwar Ranar Kidayar Jama’a Da Gidaje –...

0
Shugaban hukumar kidaya ta kasa NPC, Nasir Kwarra, ya ceShugaba Tinubu da kan sa ne zai sanar da sabuwar ranar da zaa gudanar da...

JAMB Ta Haramta Wa Dalibar Da Ta Yi Sakamakon Bogi Sake...

0
Hukumar Shirya Jarabawar Share Fagen Shiga Jami’a JAMB,ta haramta ma wata daliba mai suna Mmesoma Ejikeme daake zargi da fitar da sakamakon jarrabawar shiga...

JAMB Ta Haramta Wa Dalibar Da Ta Yi Sakamakon Bogi Sake...

0
Hukumar Shirya Jarabawar Share Fagen Shiga Jami’a JAMB, ta haramta ma wata daliba mai suna Mmesoma Ejikeme da ake zargi da fitar da sakamakon...

Gwamnati Za Ta Dakatar Da Ɗaukar Nauyin WAEC Da Sauransu

0
Gwamnatin Tarayya, ta ce ba za a cigaba da ware wahukumomi da majalisun ƙwararru kaso daga asusun gwamnatiba ba kamar yadda aka saba, kuma...

Nijeriya Da UNESCO Suna Kokarin Kawar Da Cin Zarafin Mata A...

0
Gwamnatin tarayya tare da hadin gwiwar hukumar kula daIlimi da kimiyya da al’adu ta Majalisar Dinkin DuniyaUNESCO da sauran masu ruwa da tsaki, sun...

jami’ar ABU za ta fara musayar ilimin aikin gona da takwararta...

0
Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zaria a jihar Kaduna, ta ƙullayarjejeniya da jammi’ar Yammacin Scotland domin bunƙasaamfanin gona a nahiyar Afrika.Daraktan yaɗa labarai na...

Shirin Bayar Da Bashin Karatu Ga Ɗalibai Ba Mai Ɗorewa Ba...

0
Kungiyar malaman jami’o’i ta Nijeriya ASUU, ta buƙaciShugaba Bola Tinubu ya sauya dokar bada bashin karatu gadalibai da ya amince da ita, zuwa tallafin...

An Koma Karatu A Jami’Ar Ahmadu Bello

0
Majalisar Gudanarwa ta Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya,ta sanar da sake bude makarantar domin ci-gaba da gudanarkaratun zango na biyu.A wata sanarwa da...

Dokar Bayar Da Bashin Karatu Za Ta Kori ’Ya’Yan Talakawa Da...

0
Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Kasa ASUU ta yi gargadincewa, idan ba a yi hankali ba kwanan nan dokar bada rance gadalibai za ta kori...

Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Aiwatar Da Shirin Lamunin Dalibai A...

0
Gwamnatin Tarayya ta ce ta na shirin fara aiwatar da shirinlamunin dalibai a watan Satumba ko Oktoba na shekara ta2023.Babban sakataren ma’aikatar ilimi ta...

Dalilin Da Ya Sa Aka Hana Daukar Yara ‘Yan Kasa Da...

0
Gwamnatin tarayya, ta ce daga yanzu ba za a rika daukar yara‘yan kasa da shekaru 12 a makarantun sakandare nagwamnatin tarayya ba, saboda a...

Dalilin Da Ya Sa Aka Hana Daukar Yara ‘Yan Kasa Da...

0
Gwamnatin tarayya, ta ce daga yanzu ba za a rika daukar yara ‘yan kasa da shekaru 12 a makarantun sakandare na gwamnatin tarayya ba,...

Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Litinin Ranar Hutu

0
Gwamnatin tarayya ta ayyana Litinin, 12 ga watan Yuni amatsayin ranar hutu ga ma'aikata domin murnar bikin RanarDimokraɗiyya.Wata sanarwa daga Ma'aikatar Harkokin Cikin Gida...

Gwamnatin Borno Za Ta Ɗauki Malamai 5,000 Aiki Da Dawo Da...

0
Gwamnar jihar Borno Babagana Zulum, ya ce za a daukimalamai dubu biyar aiki domin fara karatun firamare dasakandare da rana, a wani mataki na...
Call To Listen