Advertisement

Tsokaci

Home Tsokaci
Tsokaci

Tonon Silili: CBN Ya Kasa Yin Bayanin Yadda Aka Yi Bindiga...

0
Wani Bincike da Ofishin Akanta Janar na Tarayya ya gudanar ya nuna cewa, Babban Bankin Nijeriya ya kasa yin bayanin yadda aka yi da...

Nijar: Matakai Na Diflomasiyya Ya Kamata Ecowas Ta Dauka Ba Na...

0
Dan takarar shugaban n a jam’iyyar PDP Atiku Abubakar, ya bayyana ra’ayin sa dangane da juyin mulkin da aka yi a jamhuriyar Nijar.Atiku Abubakar,...

Cire Tallafin Mai: Najeriya Na Farin Cikin Da Mulkinka, APC Ga...

0
Shugabannin jam’iyyar APC, sun shaida wa shugaba Tinubu cewa Nijeriya ta na farin ciki da shi bisa jajircewa da matakan da ya ɗauka ya...

Sai Kin Nuna Min Ubana —’Ya Ga Uwarta A Kotu

0
Wata mata ta maka mahaifiyar ta a kotu, ta na neman sai ta nuna mata mahaifin ta a yankin Birnin Tarayya Abuja.Matar ta ce...

Al’ummar Iyakokin Nijeriya Da Nijar Na Fargabar Abun Da Zai Biyo...

0
Wasu al’ummomi mazauna iyakokin Nijeriya da Nijar, sun fara nuna fargaba a kan abin da ka iya zama illa gare su muddin ba a...

Majalisar Dattawa Ta Dauki Mataki Kan Masu Zanga-Zangar Da Su Ka...

0
Majalisar dattawa ta kafa kwamitin da zai tattauna da ƙungiyoyin ƙwadago da ke zanga-zanga, waɗanda su ka karya ƙofar shiga majalisar ta farko.Masu zanga-zangar...

Majalisar Wakilai Ta Yi Kira Da A Sasanta Kan Zanga-Zangar Cire...

0
Majalisar wakilai ta yi kira ga kungiyar kwadago ta Nijeriya NLC, da sauran kungiyoyin da su ka yi hadaka su dakatar da zanga-zangar lumana...

Yajin Aiki: Ayyukan Bangaren Kiwon Lafiya A Najeriya  Sun Shiga Halin...

0
Shugaban kungiyar likitocin Najeriya Dr. Orji Emeka Innocent, ya ce yajin aikin da kungiyar likitocin Najeriya NARD ta fara ya jefa harkoki da cibiyoyin...

Fasa Bututu: NNPC Ya Ce An Saci Danyen Man Najeriya Sau...

0
Kamfanin Man Fetur na Najeiya NNPCL ya ce sau 240 barayi suka fasa butun danyen mai a sassan Najeriya a cikin mako guda da...

Ana Gallaza Wa Ɗalibai Musulmai A Jami’o’i Mallakin Kiristoci A Nijeriya...

0
Ƙungiyar Kare Muradun Musulmai a Nijeriya MURIC, ta yi zargin cewa ana gallaza wa ɗalibai Musulmi da ke karatu a jami’o’i musu zaman kan...

Yan Bindiga Sun Sake Kashe Lauya A Zamfara

0
‘Yan bindiga sun kashe wani lauya mai suna Barista Ahmad Muhammad Abubakar a Jihar Zamfara.Wata majiya ta ce, ‘yan bindigar sun bi margayin ne...

Bill Gates Da Ɗangote Sun Jinjina Wa Tinubu Kan Cire Tallafin

0
Hamshaƙin ɗan kasuwa Aliko Ɗangote da takwaran sa BillGates, sun taya Shugaban Ƙasa Bola Tinubu murnar ciretallafin man fetur da ya yi da sauran...

Kotu Ta Jingine Hukuncin Da Ya Tsige Sufeta Janar Na Yan...

0
Babbar Kotun tarayya da ke birnin Awka na jihar Anambra, tajingine hukuncin tsige Usman Alkali Baba daga matsayinshugaban rundunar ‘yan sandan Nijeriya.Rahotanni sun ce...

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙara Harajin Shigo Da Shinkafa Da Alkama

0
Gwamnatin tarayya ta bada sanarwar sake waiwayar harajinshigo da kaya daga ketare a matsayin wani ɓangare na tsaradokar harajin Gamayyar kasuwanci ta Afirka, lamarin...

Mutum 80,000 Za Su Rubuta Jarrabwar Jamb Ranar 6 Ga Watan...

0
Akalla mutane dubu 80 ne za su rubuta jarrabawar JAMB daaka sake tsara rubutawa a ranar 6 ga watan Mayu na shekarata 2023.A cikin...

Ma.Aikatan Najeriya Sun Shiga Tasku Lokacin Mulkin Buhari – NLC

0
Kungiyar Ƙwadago ta Nijeriya NLC, ta ce ma’aikatanNijeriya su na cikin wani hali, kuma babu wani sauyin a zo agani da aka samu tun...

Yawan Marasa Aiki a Nijeriya Zai Karu Zuwa Kashi 41 a...

0
Kamfanin ba da shawara a kan haraji na duniya KPMG, ya yihasashen cewa rashin aikin yi a Nijeriya zai karu zuwa samada kashi 40...

Rashin Wutar Lantaki a Najeriya Ya Rage Walwalar Jama’a a Ramadan

0
Yayin da ake fuskantar matukar zafin yanayi da kuma ibadarazumin watan Ramadan, yanzu haka jama’a na ci-gaba dakokawa bisa rashin tsayayyar wutar lantarki a...

Ƙarancin Kuɗaɗe: Emefiele Maƙetaci Ne, Macuci, Kuma Mamugunci – Soyinka

0
Farfesa Wole Soyinka, ya zargi Gwamnan Babban BankinNijeriya Godwin Emefiele da laifin cin zarafi da ƙuntata waɗan Adam, wanda ya ce gagarumin laifi ne...
Almajiranci: Akwai Kimanin Muna Almajirai Miliyan Biyu A Jihar Zamfara

Almajiranci: Akwai Kimanin Muna Almajirai Miliyan Biyu A Jihar Zamfara

0
Direktan kasafin Kudi na jihar Zamfara Hamza Salisu ya ce akwai kimanin almajirai miliyan biyu da ke yawo a kan titunan jihar.Salisu ya bayyana haka...
Call To Listen