An Tsara Zaben 2023 Ta Hanyar Da Ba Kofar Yin Magudi...
Shugabar kwamitin zabe ta Majalisar Wakilai A’isha Jibir Dukku, ta ce an tsara zaben shekara ta 2023 ta hanyar da aka toshe duk wata...
Tinubu Na Neman Kare Kansa Daga Sammacin Da Atiku Ya Yanko...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya shigar da buƙatarsoke sammacin da Atiku Abubakar ya yanko ma shi dagawata kotu da ke Illinois a jihar...
Rikici Ya Ɓarke A Majalisar Wakilai Kan Zargin Karkatar Da Maƙudan...
Rahotanni na cewa ‘yan Majalisar Wakilai na shirin yin kaca-kaca da Kakakin Majalisar Femi Gbajabiamila, bisa zarginkarkatar da wasu maƙudan kuɗaɗe da su ka...
Zargin Badakala: Hukumar EFCC Na Neman Tsohon Gwamnan Jihar Kogi Yahaya...
Ministan shari'ar Najeriya ya bayyana takaici kan yadda ya ce wasu 'yan siyasa na kange kan su daga kamu bisa wasu laifuka da ake...
tsaro: sojoji sun kashe ƙasurgumin ɗan fashin daji A katsina
Dakarun sojin Najeriya sun hallaka gawurtaccen ɗan-fashindajin da ake kira, Maikusa, wanda shi ne mataimakin shugabangungun ƴan'ta'adda da suka yi ƙaurin suna wajen addabarmutane...
Mayakan Iswap Sun Sace Manoma 6 A Borno
Kungiyar ISWAP ta yi awon gaba da akalla manoma shida a kauyukan da ke kusa da garin Mafa da ke Jihar BornoWani jami’in leken...
Wanda Za Mu Goya Wa Baya A Zaben 2023 – Manyan Arewa
Jagororin Arewacin Nijeriya, sun ce dan takarar da zai iya magance matsalar tsaro da sauran kalubalen da ke addabar yankin su kawai za su...
Kotu Ta Jingine Hukuncin Da Ya Tsige Sufeta Janar Na Yan...
Babbar Kotun tarayya da ke birnin Awka na jihar Anambra, tajingine hukuncin tsige Usman Alkali Baba daga matsayinshugaban rundunar ‘yan sandan Nijeriya.Rahotanni sun ce...
Ranar Dimokaradiyya:Tinubu Zai Mika Wa Majalisa Kudirin Mafi Karancin Albashi
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya ce gwamnatin sa za ta aike da ƙudiri ga Majalisu Dokokin wanda zai kunshi adadin abin da aka...
Matsin Rayuwa: NARTO Za Ta Ɗauki Mataki Kan Masu Tare Motoci...
Kungiyar masu manyan motocin dakon kaya ta Najeriya, wato NARTO, ta ce daga yanzu ba za ta sake zuba ido tana bari mutane suna...
Atiku Da Obi Sun Yi Ca A Kan Tinubu
‘Yan takarar shugaban ƙasa Atiku Abubakar na Jam’iyyar PDP da takwaran sa na jam’iyyar Labour Peter Obi, sun caccaki shugaba Tinubu bisa ƙin yarda...
Rashin Kyawun Hanyoyi Na Janyo Wa Sojoji Tarnaƙi Wajen Yaki Da...
Wani babban jami’in soji Manjo Janar Christopher Musa, ya ce rashin kyan hanyoyi da Nakiyoyin da ake dasawa ya na janyo masu tarnaƙi a...
Shugaban Kasa Buhari Ya Mika Turar Takarar Shuugaban Kasa Ga Bola...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya miƙa turar jam’iyyar APC ga Bola Ahmed Tinubu a wajen babban taron tsaida ɗan takarar shugaban ƙasa a Abuja.Mai...
An Kama Ɗan Najeriya Bisa Zargin Safarar Hodar Ibilis A Saudiyya
Hukumomin Saudiyya sun kama wani ɗan Nijeriya da wasu‘yan kasar uku, bisa zargin safarar hodar ibilis da ta kainauyin kilogiram 2.2.Sashen binciken manyan laifuffuka...
Gwamnatin Najeriya Ta Kwace Kwangilar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna
Gwamtain tarayya ta sanar da kawo ƙarshen yarjejeniyar gina hanyar Abuja zuwa Kaduna da ta ƙulla da kamfanin Julius Berger.Bayan cikar wa’adin kwana 14...
Abin Da Ya Sa Rasha Ta Dakatar Da Bai Wa Turai...
Rasha za ta daina bai wa wasu daga cikin kasashen Turai iskar gas, daga bututun North Stream 1. Tuni labarin ya fara ta da...
Kotun Koli Ta Yi Watsi Da Batun Tsayar Da Dan Takarar...
Kotun Koli ta yi watsi da karar da aka shigar, wadda ta nemi tilasta wa Jam’iyyar PDP ta tsai da dan takarar shugaban kasa...
An Bankado Asirin Wasu Ma’Aikatan Hukumar RMAFC Da Yin Kutse A...
Shugaban hukumar raba-daidai da kasafta wa gwamnatintarayya haraji Dakta Mohammed Bello Shehu, ya tabbatar dabankado wasu ma’aikatan hukumar bisa zargin su da yin kutsea...
Kiwon Lafiya: Ma’aikatan Jinya Sun Koka Kan Rashin Albashin Watanni 8 A...
Sabbin ma’aikatan jinya da ungozoma da aka ɗauka aiki a JiharKaduna sun yi kira ga Gwamna Uba Sani da ya sa baki a kanrashin...
Kotu Ta Haɗe Ƙararrakin Da Jam’Iyyu Ke Ƙalubalantar Nasarar Tinubu
Kotun sauraren ƙararrakin zaben shugaban kasa, ta hadekararraki uku da ‘yan hamayya su ka shigar a kan sakamakonzaben da hukumar zabe ta bayyana Bola...


































































