Advertisement

Home

Home Home Page 33

Nema Mafita: Buhari Ya Kira Ministan Lantarki Kan Matsalar Wuta Da...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya kira Ministan Lantarki Abubakar Aliyu domin ganawa a sirrance a fadar shi da ke Abuja.Ana sa ran shugaba Buhari...

Wata Sabuwa: ‘Yan Bindiga Sun Kashe Hakimi Da Wasu Mutane 25...

0
‘Yan bindiga sun kashe aƙalla mutane 25 da su ka haɗa da Hakimi da wasu sarakunan gargajiya a ƙaramar hukumar Bukkuyyum ta jihar Zamfara.Maharan,...

Makamashi: An Shiga Yini Na Uku Da Katsewar Wutar Lantarki A...

0
Akalla kwanaki uku kenan da wasu birane a Nijeriya su ka shiga duhu sakamokon lalacewar tushen wutar lantarki.Bayanai na nuni da cewa, an samu...

Fallasa: Majalisa Na Binciken Bashin Tiriliyan 2.6 Da Gwamnati Ke Bin...

0
Majalisar Wakilai ta ƙaddamar da bincike a kan kuɗi sama da naira tiriliyan biyu da rabi da gwamnatin tarayya ke bin kamfanonin man fetur...

Bin Doka: El-Rufa’i Ya Umurci Ma’aikata Su Ajiye Aiki Bisa Saboda...

0
Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-rufa’i, ya umurci duk masu rike da mukaman siyasa da sauran ma’aikatan da ke neman tsayawa takara a shekara ta...

1ST Class: Majalisa Ta Tattauna Kan Daukar Masu Digiri Aiki Kai...

0
Majalisar wakilai na son a fara daukar daliban da su ka kammala digiri da sakamako mafi kyau daga cibiyoyin ilimi na Nijeriya aiki kai...

Ba-Zata: Sanatocin APC Sun Tura Sako Game Da Takarar Tinubu A...

0
‘Yan majalisar dattawa na jam’iyyar APC sun tabbatar wa Bola Ahmed Tinubu cewa su na goyon bayan ya gaji shugaba Buhari a shekara ta...

Garambawul: Buhari Ya Amince Da Sake Fasalin Hukumar Yada Labarai Ta...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya amince da bukatar sake fasalin kwamitin gudanarwa na hukumar yada labarai ta kasa NBC, biyo bayan karewar wa’adin tsohon...

Rashin Tsaro: ‘Yan Bindiga Sun Bude Wuta A Kan Wata Mota,...

0
Rahotanni daga jihar Katsina na cewa, an kashe fasinjoji biyar, yayin da wasu uku suka ji munanan raunuka bayan ‘yan bindiga sun bude wuta...

Zaben 2023: Inyamuri Ni Ke Son Ya Zama Shugaban Kasa A...

0
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, ya ce ba karamin dadi zai ji ba idan dan kabilar Igbo ya zama Shugaban kasa bayan Shugaba Muhammadu...

Rusau: Kungiyar ASUU Ta Yi Barazanar Kwace Takardar Shaidar Digirin El-Rufa’i

0
Kungiyar Malaman jami’o’i reshen Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya, ta dage a kan cewa sai jami’ar ta kwace takardar shaidar digiri ta gwamnan...

Gargadi: Shugaba Buhari Ya Yi Magana A Kan Rikicin Shugabancin APC

0
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya yi tsokaci a kan rikicin shugabanci da ya ƙi ci ya ƙi cinyewa a jam’iyyar APC.A cikin wata sanarwa...

Ta’addanci: Kwamishinan Filaye Na Jihar Enugu Ya Tsallake Rijiya Da Baya

0
Kwamishinan filaye na jihar Enugu Chidi Aroh ya tsallake rijiya da baya, bayan wasu ‘yan bindiga sun kai ma shi hari  yayin da ya...

Rashin Fetur: Ƙungiyar Ƙwadago Ta TUC Za Ta Tafi Yajin Aiki

0
Kungiyar Ƙwadago ta TUC, ta yi barazanar tafiya yajin aiki matsawar matsalar ƙarancin man fetur ta cigaba nan da ‘yan kwanaki kaɗan masu zuwa.TUC...

Tsautsayi: Jami’an Civil Defence 4 Sun Mutu Bayan Sun Taka Nakiya...

0
Hukumomi sun ce, wata fashewa ta yi sanadiyyar ajalin wasu jami’an hukumar tsaro ta Civil Defence huɗu bayan sun taka nakiya a lokaci su...

Matsaya: Jam’iyyar APC Ta Tura Kujerar Shugabancin Jam’iyya Ga Yankin Arewa

0
Jam’iyyar APC ta tura kujerar shugabancin jam’iyyar ga yankin Arewacin Nijeriya.Gwamna Nasiru El-Rufa’i na jihar Kaduna da Atiku Bagudu na jihar Kebbi su ka...

Portugal: Gobara Na Ci Gaba Da Cinye Dubban Motocin Alfarma Da...

0
Masu aikin kashe gobara a Portugal sun ce har yanzu ba su iya kashe gobarar da ta tashi ba a wani makeken jirgin ruwa...

Kuskure: Hare-Haren Jiragen Sojin Najeriya Sun Kashe Yara Bakwai A Nijar

0
Sojojin Najeriya sun yi kuskuren kashe yara bakwai tare da jikkata wasu biyar a wani harin sama da suka kai a yankin Maradi na...

Luguden Wuta: Sojojin Najeriya Sun Kashe Kwamandojin ISWAP A Sambisa

0
Rahotanni sun ce sojojin Najeriya sun halaka wasu kwamandojin Iswap a Sambisa ciki har da wanda ake kira Amir Buba Danfulani wanda ake zargin...

Fasa Kwauri: Hukumar NAFDAC Ta Kama Ganda Ta Miliyan 23 A...

0
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta Najeriya wato NAFDAC ta kama tan 120 na ganda mai ɗauke da sinadarai wadda aka shigo...
Call To Listen