Ta’addanci: Jam’iyyar PDP Ta Kalubalanci Gwamnatin Kaduna Game Da Matsalar Tsaro
Jam’iyyar PDP, ta nuna damuwa a kan harin da ‘yan bindiga su ka a kan jirgin kasa daga Abuja zuwa Abuja, sa’o’i kadan bayan...
Alhini: Tinubu Ya Soke Bikin Haihuwar Sa Saboda Harin Jirgin Kaduna
Jagoran Jam’iyyar APC Bola Ahmed Tinubu, ya soke taron bikin cika shekaru 70 da haihuwar sa, wanda aka shirya gudanarwa a birnin Lagos saboda...
Sauyin Sheka: Sanata Rabi’u Kwankwaso Ya Bar PDP Zuwa Jam’iyyar NNPP
Tsohon gwamnan Jihar Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya fice daga jam'iyyar PDP zuwa NNPP.Tun a farkon watan Maris ne Sanata Kwankwaso ya shaida...
Harin Rijana: Babban Hafsan Sojin Nijeriya Ya Kai Ziyara Inda Aka...
Babban hafsan sojin ƙasa na Nijeriya laftanar Janar Faruk Yahaya, ya kai ziyara inda aka kai wa jirgin ƙasa hari a hanyar Abuja zuwa...
Harin Kaduna: Buhari Ya Bada Umurnin Harbe Duk Mai Dauke Da...
Sakamakon kazamin harin da ‘’yan bindiga su ka kai a kan jirgin kasa tsakanin Kaduna zuwa Abuja, shugaba Muhammadu Buhari ya kira taron shugabannin...
Tsagaita Wuta: Rasha Da Ukraine Za Su Gana
Bayan kwashe kimanin wata guda ana tafka yaki tsakanin Rasha da Ukraine, gwamnatin Kyiv ta ce za a gudanar da wata tattauna a karo...
Sauya Sheka: Abba Gida-Gida Ya Koma Jam’iyyar NNPP
Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kano a zaben 2019, Abba Kabiru Yusuf wanda aka fi sani da Abba Gida-Gida, ya sanar da sauya sheka...
Bincike: NBTE Ta Ce Akwai Matasa Miliyan 90 Marasa Aikin Yi...
Hukumar Kula da ilimin sana’o’i da kimiyya da fasaha a Najeriya NBTE tace akwai matasa kusan miliyan 90 da yanzu haka basu da ayyukan...
Zaben 2023: Gwamna Wike Na Rivers Zai Nemi Shugabancin Najeriya
Gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers ya ayyana muradin sa na neman shugabancin Najeriya, yana mai cewa yana da ƙwarewar da zai lashe zaɓen...
Shugabancin Jam’iyyar APC: Wakilai Daga Sassa Daban-Daban Sun Amince Da Zabin...
Wakilan jam’iyyar APC daga sassa daban-daban na Najeriya sun amince da tsohon gwamnan jihar Nasarawa Sanata Abdullahi Adamu a matsayin sabon shugaban jam'iyyar mai...
Babban Taron APC: Shugaba Buhari Ya Tabo Abubuwa Da Dama A...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce Kwamitin Riko na jam’iyyar APC karkashin jagorancin Gwamnan Jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya farfado da ruhin jam’iyyar...
Katin Zabe: Kungiyar Alarammomi Ta Jihar Kaduna Ta Ja Hankulan ‘Ya’yan...
Shugaban kungiyar Alarammomi masu makarantun tsangayu ta jihar kaduna Gwani Sulaiman Idris Mai zube, ya yi kira ga daukakin Alarammomin Jihar su hanzarta yin...
Shari’a: Kotu Ta Umarci DSS Ta Biya Sowere Diyyar Kamen Sa...
Babbar kotun tarayya Abuja, ta ayyana kamun da aka yi wa mawallafin jaridar Sahara kuma jagoran zanga-zangar juyin-juya hali Omoyele Sowere a matsayin haramtacce,...
Dubu Ta Cika: NDLEA Ta Kama Ƙwayar Tramadol Miliyan Biyu A...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi NDLEA, ta ce ta kama ƙwayar Tramadol akalla miliyan biyu da maganin tari na Codeine a filin...
Martani: PDP Fatan Tarwatsewar Nijeriya Ta Ke Yi – Adesina
Fadar Shugaban Ƙasa ta yi zargin cewa, jam’iyyar PDP ta na fatan Nijeriya ta yamutse in dai yin hakan zai iya sa mulki ya...
Zaben 2023: Nijeriya Ta Na Bukatar Sauyin Shugabanci – Atiku
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, ya sake bayyana aniyar sa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben shekara ta 2023 karkashin Jam’iyyar PDP.Yayin...
Dokar Zaɓe: Majalisa Za Ta Ɗaukaka Ƙara A Kan Umarnin Kotu...
Majalisar Wakilai ta yanke shawarar ɗaukaka ƙara a kan hukuncin da Kotun Tarayya ta yi na ba Ministan Shari’a Abubakar Malami umarnin goge sashe...
Tsaro: An Sa Dokar Hana Walwala A Kananan Hukumomin Jema’a Da...
Gwamnatin jihar Kaduna, ta sa dokar hana walwala ta tsawon sa’o’i 24 a kananan hukumomin Jema’a da Kaura, sakamakon tashin hankali da barke a...
Ilimi: Manya Da Ƙananan Ma’aikatan Jami’o’i Za Su Bi Sahun ASUU...
Ƙungiyar Manyan Ma’aikatan Jami’o’i da gamayyar Ƙungiyar Ma’aikatan Jami’o’in Nijeriya NASU, sun ba Gwamnatin Tarayya wa’adin a cika masu alƙawarin su nan da ranar...
Assha: Kotu Ta Tuɓe ‘Yan Majalisar Jihar Cross Rivers 20 Da...
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta kori ‘yan majalisar dokoki na jihar Cross River 20 da su ka sauya sheƙa.Jam’iyyar PDP ce...

































































