Home
Home Home
Afenifere Ta Yi Alla-Wadai Da Zaɓen Tinubu
Shugaban kungiyar Yarabawa ta Afenifere Pa Ayo Adebanjo, ya maida martani a kan ayyana Bola Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaɓen shugaban ƙasa.Yayin...
Mukaman Ministoci: Shugaba Tinubu Ya Mika Sunaye Ga Majalisar Dattawa
Shugaban Majalisar Dattawa, Godwill Akpabio ya tabbatar da cewa shugaban kasa Alhaji Bola Ahmed Tinubu, ya gabatar da sunayen mutum 28 da yake neman...
Bata-Gari Sun Kone Gidan Rediyon Jihar Kogi
Wasu bata-gari sun kai hari a gidan rediyon Gwamnatin Jihar Kogi, inda su ka kone shi tare da yin awon gaba da kayayyakin sa.Bata-gari...
Buhari Ya Kaddamar Da Titin Kano-Kaduna Da Gadar Neja Ii
Kwanaki shida kafin saukar sa daga mulki, shugaba Muhammadu Buhari ya kaddamar babban titin Kano zuwa Kaduna da kuma katafariyar Gadar Neja ta biyu...
Sojoji Sun Halaka Gawurtattun Shugabannin Yan Bindiga Ado Aliero Da Dankarami...
Rundunar sojin sama ta Nijeriya, ta hallaka jiga-jigan ‘yan bindiga biyu da su ka hada da Ado Aliero da Dankaram yayin luguden wuta daga...
majalisar dattawa ta maida kasafin 2023 naira tiriliyan 21.8, ta yi...
Majalisar Dattawa ta amince da kasafin naira tiriliyan 21 da biliyan 800, wanda ke nuni da cewa sun yi ƙarin har naira tiriliyan 1...
Komawa Ga Allah: Dantata Ya Ce Babu Abinda Ya Ke Masa...
Hamshakin attajiri, kuma dattijon Arewa, Alhaji Aminu Ɗantata ya ce yanzu duniya yana binta ne sannu a hankali amma ba daɗinta ya ke ji...
Almundahanar N96bn: Wike Ya Sake Maka Amaechi A Kotu
Gwamnatin jihar Rivers, ta shigar da sabuwar kara a kan tsohon gwamnan jihar kuma tsohon Ministan Sufuri Rotimi Amaechi, bisa zargin yin sama da...
Gwamnatin Tarayya Ta Fito Da Shirin Agajin Al’umma Na Tsawon Shekaru...
Gwamnatin Tarayya, ta ƙaddamar da wani ingantaccen shiri na tsawon shekaru biyar da Ma’aikatar Harkokin Jinƙai da Inganta Rayuwa za ta yi aiki da...
Muna Bukatar Karin Kashi 200 Na Albashi —Likitoci
Rahotanni na cewa, Kungiyar likitoci masu neman kwarewa a asibitocin gwamnatin Nijeriya sun dage a kan karin albashi na kashi 200.Kungiyar ta bayyana haka...
Takarar Kakakin Majalisa: Wakilan APC, PDP, LP, NNPP Da Wasu Sun...
Gamayyar ‘yan Majalisar Wakilai daga jam’iyyu takwas, sun amince su kiyaye da bin tsarin karɓa-karɓa da jam’iyyar APC ta shigo da shi a shugabancin...
GWAMNATIN TARAYYA TA BADA LASISIN BUDE JAMI’AR KOYO DAGA GIDA DA...
Gwamnatin Tarayya Ta Bada Lasisin Bude Jami’ar Koyo daga Gida Da Karin Wasu 37, biyo bayan wani zama na musamman da Majalisar Zartarwar ta...
Dalilin Da Ya Sa Matawalle Ya Maida Sarkin Fulanin ‘Yandoto
Gwamnatin jihar Zamfara, ta sa hannun amincewa da janye dakatarwar da ta yi wa Sarkin ‘Yandoto Aliyu Marafa bayan ta dakatar da shi watanni...
Ramadan: An Shawarci Masu Hannu Da Shuni Su Rika Taimakon Marasa...
An shawarci al’ummar musulmai su rika tallafa wa marayu da marasa karfi a wannan lokaci na azumin Ramadana, domin su samin sauki gudanar da...
Majalisar Dattijan Najeriya Ta Zaɓi Shugaban Masu Rinjaye
Shugaban Majalisar Dattawa Sanata Godswill Akpabio, ya sanar da Opeyemi Bamidele a matsayin shugaban masu rinjaye na majalisar dattawa.Akpabio ya bayyana haka ne yayin...
Badakalar Biliyan 1.3: EFCC Ta Maka Sule Lamido Da Wasu A...
Hukumar Yaki da cin hanci da rashawa EFCC, ta kai karar tsohon Gwamnan Jihar Jigawa Sule Lamido da dan sa Mustapha Lamido a kotun...
Zaben 2023: Gwamna Wike Na Rivers Zai Nemi Shugabancin Najeriya
Gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers ya ayyana muradin sa na neman shugabancin Najeriya, yana mai cewa yana da ƙwarewar da zai lashe zaɓen...
NSCDC Expresses Readiness To Arrest, Prosecute People With Fake Money
In another development, Nigeria Security and Civil Defence Corps NSCDC, has expressed its determination to continue to arrest and prosecute those producing and circulating...
Mukaman Kwamishinoni: Majalisar Kaduna Ta Amince Da Sunan Mutum 13 Da...
Majalisar Dokokin jihar Kaduna ta tantance tare da amincewa da sunan mutum 13 daga cikin 14 da gwamnan jihar Malam Uba Sani ya aike...


































































