Advertisement

Home

Home Home

Ta Maula: ‘Yan Senegal Na Bikin Nasarar Kungiyar Kwallon Kafa Ta...

0
Al'ummar Senegal sun cika titunan babban birnin kasar Dakar, suna rawa da waka domin yiwa 'yan wasan kasar maraba lale, bayan yin nasarar cin...

Kano: An Matsa Wa Gwamnatin Ganduje Lamba Ta Yi Dokar Kare...

0
Kungiyoyin fararen hula a jihar Kano da ke arewacin Najeriya na ci gaba da matsin lambar neman gwamnatin Ganduje ta samar da dokar da...

Gwamnatin Jihar Kano ‘Ba Za Ta Yi Katsalandan A Shari’ar Da...

0
Gwamnatin Jihar Kano ta ce ba za ta yi katsalandan a cikin shari’ar da ake yi wa fitacciyar ƴar Tiktok din nan Mruja Kunya...

Duba Lafiya: Shugaba Buhari Ya Dawo Gida Najeriya Daga Landan

0
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, ya komo gida Najeriya bayan bulaguron da ya yi domin duba lafiyar sa a Birtaniya.A wani saƙo da mai taimakawa...

Wata Sabuwa: ‘Yan Bindiga Sun Kashe Fasinjan Jirgin Kasan Abuja Zuwa...

0
‘Yan bindiga sun kashe daya daga cikin kubutattun Fasinjojin Jirgin Kasan da aka yi garkuwa da su a kan hanyar Kaduna zuwa Abuja, inda...

Tinubu Ya Ce Gwamnan PDP Wike Ne Ya Taimake Shi Ya...

0
Zababben shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu, ya ce ba don goyon bayan da ya samu daga gwamna Nyesom Wike na Rivers ba, da bai...

Peter Obi Ya Shigar Da Ƙara Don Ƙalubalantar Zaɓen Tinubu

0
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Peter Obi ya shigar da ƙara a hukumance, inda ya ke ƙalubalantar sakamakon zaɓen da ya ba...

Ziyara: Ta’aziyyar Hanifa Da Ahmad Bamba Ta Kai Aisha Buhari Kano

0
Uwar gidan shugaban Kasa, Aisha Buhari, ta kai ziyara Jihar Kano domin jajanta wa gwamnati da al’ummar jihar kano mutuwar Hanifa Abubakar da kuma...

Kano: PDP Ta Gargadi Ganduje Da Kada Ya Tatsi Masu Makarantu...

0
Jam’iyyar adawa ta PDP a jihar Kano ta yi kira ga gwamnan jihar Dakta Abdullahi Umar Ganduje da kada ya sake ya yi amfani...

Sauyin Sheka: Sanata Rabi’u Kwankwaso Ya Bar PDP Zuwa Jam’iyyar NNPP

0
Tsohon gwamnan Jihar Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya fice daga jam'iyyar PDP zuwa NNPP.Tun a farkon watan Maris ne Sanata Kwankwaso ya shaida...

Sabon Shugaban Kamfanin Jiragen Saman Nijeriya Ya Yi Tonon Silili

0
Tsawon lokacin da ‘yan Nijeriya su ke dakon jiran fara aikin kamfanin jiragen saman Nijeriya da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya alkawaranta, amma...

Shugabancin Majalisar Dattawa: Dalilin Da Ya Sa Muka Ce Sai Yari-...

0
Gamayyar kungiyoyin jamiyyun APC da aka fi Sani da Conferedation of all support Group, ta tsaya Kai da fata cewar tsohon gwamnan jihar Zamfara...

Abin Takaici: Daya Daga Cikin ’Yan Makarantar Yauri Da Aka Sace...

0
Daya daga cikin ’yan makarantar Sakandaren Gwamnatin Tarayya dake Birnin Yauri a jihar Kebbi, wacce ’yan bindiga suka sace a 2021 ta haihu a...

Shugaba Buhari Ya Jajantawa Al’ummar Kano Kan Hatsarin Kwale-Kwale A Bagwai

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jajanta wa Al’ummar Jihar Kano da kuma gwamnatin jihar bisa hatsarin kwale-kwalen da ya auku a Ƙaramar Hukumar Bagwai...

Gwamnatin Tarayya Na Neman Wadabda Za Ta Jinginarwa Layukan Dogo

0
Gwamnatin Tarayya ta fara cigiyar ‘yan kasuwar da za su zuba jari, domin ta jinginar da titunan jirgin kasa na Legas zuwa Ibadan da...

Gwamnatin Zamfara Za Ta Yi Haɗin Gwiwa Da Sweden Kan Haƙar...

0
Gwamnatin jihar Zamfara ta bayyana shirinta na hada gwiwa da kasar Sweden domin habaka harkokin hakar ma’adanai da Noma da Makamashi da Ilimi da...

Sadarwa: Majalisa Ta Kafa Kwamitin Da Zai Binciki Karin Kudin Da...

0
Shugaban Majalisar Dattawa Sanata Ahmed Lawan, ya kafa kwamitin wucin-gadi na mutane bakwai a karkashin jagorancin mataimakin mai tsawatarwa Aliyu Sabi Abdullahi, wanda zai...

Wata Sabuwa: Wani Bom Ya Fashe a Wani Gidan Barasa Da...

0
Mutum ɗaya ya rasa rayuwar sa, yayin da wasu akalla bakwai su ka jikkata, sakamakon fashewar wani abin fashewa a wani gidan barasa da...

Yunkurin Gurfanar Da Aa Zaura A Kotu Ya Sake Gamuwa Da...

0
Yunkurin hukumar EFCC na gurfanar da ɗan takarar sanata na jam’iyyar APC a jihar Kano AbdulKareem AbdulSalam Zaura ya sake fuskantar cikas a kotu.Babbar...

Rikicin Siyasa: An Kona Ofishin Ɓangaren Sanata Barau Jibrin A Jihar...

0
Wasu matasa sun ƙone wani ɓangare na ofishin sanata Barau Jibrin a Kano, jigo a ɓangaren APC da ya raba gari da ɓangaren gwamnan...
Call To Listen