Advertisement

Home

Home Home

Hatsari: Jirigin Ƙasa Ya Yi Karo Da Tirela Da Adaidaita Sahu...

0
Wani jirgin ƙasa ɗauke da fasinjoji ya murƙushe tirela ɗauke da siminti da babur ɗin Adaidaita Sahu a Kano.Lamarin ya faru ne a kan...

El-Rufa’I Ya Roki ‘Yan Kaduna Kar Su Zaɓi PDP A Shekara...

0
Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa’i, ya roƙi al’ummar jihar Kaduna cewa kada su zaɓi jam’iyyar PDP a shekara ta 2023, domin a cewar sa,...

‘Yan Bindiga Na Ƙona Amfanin Gona Idan Ba A Ba Su...

0
Manoma a wasu yankunan jihar Zamfara, sun ce ‘yan bindiga sun fara ƙona amfanin gonar su.Al’ummar yankin Magami da ke ƙaramar hukumar Gusau, sunce...

‘Yan Sanda Sun Gano Gidan Sayar Da Jarirai A Nasarawa

0
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Nasarawa, ta ce ta gano gidan da ake zargin ana saida jarirai a karamar hukumar Karu, inda ta ce...

Rajistar Sunayen Masu Karɓar Tallafi Ta Ƙasa Ba Sahihiya Ba Ce...

0
Majalisar Tsara Tattalin Arziki ta Ƙasa, ta ce Gwamnoni su fito da tsarin cikakkar rajistar marasa galihu, domin wadda Gwamnantin Tarayya ke amfani da...

Wata Sabuwa: Majalisar Wakilai Ta Nemi A Saka Dokar Ta-Ɓaci Kan...

0
Majalisar Wakilai ta nemi gwamnatin Shugaba Buhari ta ayyana dokar ta-ɓaci kan aikata kashe-kashe don yin tsafi a faɗin ƙasar.Kiran na cikin ƙudirorin da...

Komawa Ga Allah: Sarkin Musulmi Ya Bukaci A Fara Alkunutu Kan...

0
Mai Alfarma Sarkin Musulmi Muhammad Sa'ad Abubakar III ya buƙaci al'ummar Musulmi su fara gudanar da addu'o'i na alƙunutu game da kashe-kashen da yankin...

Sojin Najeriya Sun Kashe Barayin Daji 128 Da ‘Ƴan Boko Haram...

0
Rundunar sojin Najeriya ta ce ta yi nasarar kashe ɓarayin daji 128 a arewa maso yammaci da kuma 'ƴan Boko Haram 140 a arewa...

Zaɓen 2023: Ra’ayin ‘Yan APC Ya Bambanta Akan Karba-Karba

0
A yayin da jam`iyyun siyasa ke duba yankin da za su bai wa takarar shugabancin ƙasar nan, tuni wasu daga yankin arewa suka fara...

Rikicin APC: Ɓangaren Shekarau Ya Yi Fatali Da Sulhun Uwar Jam’Iyyar...

0
Rikicin shugabancin jam'iyyar APC a Kano na ƙara daukar sabon salo bayan ɓangaren da Sanata Ibrahim Shekarau ke jagoranta ya yi watsi da sanarwar...

If’tila’i: Gobara Ta Hallaka Mutum 36 a China

0
Gobara ta tashi a wata masana'anta da ke yankin Henan na China inda ta hallaka mutum 36.Hakama wasu mutane biyu sun bata, sakamakon yadda...

Dubu Ta Cika: NDLEA Ta Kama Ƙwayar Tramadol Miliyan Biyu A...

0
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi NDLEA, ta ce ta kama ƙwayar Tramadol akalla miliyan biyu da maganin tari na Codeine a filin...

Za A Buɗe Wa Mutanen Karkara Asusun Ajiyar Banki A Kaduna...

0
Gwamnan jihar Kaduna Sanata Uba Sani, ya ce gwamnatin shi za ta ƙaddamar da wani shirin buɗe wa mutanen karkara asusun ajiyar banki.Uba Sani...

Rikicin Siyasa: An Kona Ofishin Ɓangaren Sanata Barau Jibrin A Jihar...

0
Wasu matasa sun ƙone wani ɓangare na ofishin sanata Barau Jibrin a Kano, jigo a ɓangaren APC da ya raba gari da ɓangaren gwamnan...

Lafiya: Cutar Tamowa Na Barazana Ga Mutum Miliyan 13 A Gabashin...

0
Akalla mutum miliyan 13 na fuskantar barazanar kamuwa da cutar tamowa a kasashen Somaliya da Habasha da kuma Kenya a cikin ’yan watanni masu...

Rikicin Ukraine: Rasha Na Shirin Fara Atisayen Soja Da Belarus

0
Rasha ta fara atisayen soja na kwana 10 tare da Belarus ana tsaka da fargabar girke dubban dakarunta a iyakar Ukraine.Ana sa ran sojojin...

Rikicin Rasha Da Ukraine: Amurka Ta Gargaɗi ‘Yan Ƙasarta Su Guji...

0
Ma'aikatar cikin gidan Amurka ta gargaɗi 'yan kasar kar su kuskura su yi balaguro zuwa Rasha saboda abin da ta kira shirin Rashar na...

Zan Yi Nazari A Kan Buƙatar Sakin Nnamdi Kanu – Buhari

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce zai yi nazari a kan buƙatar neman ya saki Nnamdi Kanu da ƙungiyar dattawan al’ummar Ibo su ka...

Mahaifiyar Abubakar Sheƙau Ta Ce Ya Jefa Ta Cikin Ƙunci

0
Mahaifiyar tsohon shugaban kungiyar Boko Haram Abubakar Shekau ta ce ba ta da masaniya ko ya na da ‘ya’ya ko babu.Fatima Abubakar ta bayyana...

Rashin Fetur: Ƙungiyar Ƙwadago Ta TUC Za Ta Tafi Yajin Aiki

0
Kungiyar Ƙwadago ta TUC, ta yi barazanar tafiya yajin aiki matsawar matsalar ƙarancin man fetur ta cigaba nan da ‘yan kwanaki kaɗan masu zuwa.TUC...
Call To Listen