Tsaro: Matsalar Na Ci Mun Tuwa A Kwarya-Buhari
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce ya na daya daga cikin shugabannin kasashen duniya da suke fama da rashin farin ciki a dunya.
Shugabn kasa...
Zaben Kano: Kotun Sauraren Kararrakin Zabe Ta Amshi Kararraki 33
Kotun Sauraren Kararrrakin Zabe a jihar Kano, ta ce
an shigar da kararraki 33 a gaban ta, wadanda duk tankiya ce a kan zabubbukan shekara
ta...
Mafita: Ya Kamata Matasa Su Rungumi Nomi Kafin Su Shiga Siyasa...
Ministan Noma da raya Karkara Audu Ogbe, ya shawarci
matasa su karfafa zuciyoyin su wajen rungumar noma gadan-gadan kafin su fara
gaganiyar shiga harkokin siyasa.Audu Ogbe...
Rashin Tsaro: Kotun Sauraren Kararrakin Zabe Ta Sauya Matsuguni Daga Zamfara
Kotun sauraron korafe-korafen zaben gwamna da ‘yan majalisar
dokoki da aka kafa a birnin Gusau na jihar Zamfara, ta koma Abuja saboda dalilai
na tsaro kamar...
Yaki Da Cin Hanci: Walter Onnoghen Ya Musanta Zargin Da EFCC...
Dakataccen shugaban alkalan Nijeriya Walter
Onnoghen, ya ce wasu daga cikin kudaden da aka tura a asusun ajiyar sa na banki
a shekara ta 2015, gudunmuwar...
Yaki Da Rashawa: EFCC Za Ta Kashe Naira Miliyan 288 Don...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa EFCC, ta ce za
ta kashe Naira miliyan 288 a shekara ta 2019, wajen zuba wa injin janareto...
Tallafi: Gwamnatin Buhari Ta Batar Da Naira Biliyan 300
Gwamnatin tarayya, ta batar da kimanin Naira biliyan
300 wajen shirye-shiryen tallafin inganta jin dadin rayuwar al’umma musamman
Matasa da Mata.Babbar mai ba shugaban kasa...
Umurni: A Fara Laluben Watan Sha’aban A Ranar Juma’a – Sultan
Mai alfarma Sarkin Musulmi Abubakar Sa’ad III, ya bukaci
a fara duban watan Sha’aban a ranar Juma’ar nan.Sarkin Musulmi ya yi kiran ne a cikin...
Kiwon Lafiya: Nijeria Na Rasa Naira Biliyan 400 A Kan Neman...
Shugaban kasa Muhamadu Buhari, ya koka da yadda ‘yan
Nijeriya ke kashe makudan kudade a kowacce shekara wajen neman magani a
kasashen ketare.Buhari ya bayyana...
Difilomasiyya: Gwamnatin Nijeriya Ta Musanta Yunkurin Rufe Ofisoshin Jakadancin Ta
Gwamnatin Nijeriya ta musanta rahotonnin da ke cewa
za ta rufe wasu ofisoshin jakadancin ta 80 daga cikin 110 da ta ke da su a
kasashen...
Kudin Shiga: Buhari Ya Zartar Da Hukuncin Karshe A Kan Kadarorin...
Shugaban
kasa Muhammadu Buhari, ya ba ministar kudi Zainab Ahmed umarnin a saida duk
kadarorin da aka kwace daga hannun mutanen da ake tuhuma da laifuffukan...
Dambarwar Majalisa: Yadda PDP Ke Kokarin Hana Lawan Zama Shugaban Majalisar...
Jam’iyyar
PDP na shirin zawarcin wasu ‘yan majalisun tarayya na jam’iyyar APC goma sha
uku da nufin hana Sanata Ahmad Lawan zama shugaban majalisar dattawa.Wata
majiya ta...
Naka Sai Naka: Dangote Ya Shawarci Gwamnonin Arewa A Kan Yakar...
Fittacen attajiri kuma shugaban gidauniyar
Dangote Alhaji Aliko Dangote, ya bayyana damuwar sa a kan yadda talauci ya yi wa
al’ummar Arewacin Nijeriya katutu.Dangote,
ya bukaci...
Maslaha: Da Alamun Onnoghen Zai Yi Murabus Da Kan Sa
Alamu
na nuna cewa, dambarwar da ke tsakanin tsohon shugaban Alkalan Nijeriya mai
sharia Walter Onnoghen da gwamnatin tarayya ya zo karshe, domin yanzu haka ana
sa...
Ilimin Mata: Ana Bukatar Malamai Mata 58,000 Don Inganta Ilmin Mata...
Hukumar
Kula da Ilmin Mata ta Majalisar Dinkin Duniya UNICEF, ta ce akalla ana bukatar
karin malamai mata kusan dubu 58 da 121, wadanda za a...
Tattalin Arziki: Shugaba Buhari Zai Bar Nijeriya Zuwa Kasar Jordan
Shugaban
kasa Muhammadu Buhari, zai je kasar Jordan a wani mataki na amsa gayyatar Sarki
Abdullah II bin Al-Hussein domin halartar taron kungiyar tattalin arziki ta
duniya...
Zaben Kano: Hukumar Zabe Ta Ba Ganduje Da ‘Yan Majalisa Shahadar...
Hukumar
zabe mai zaman kan ta ta kasa INEC, ta ba zababben gwamnan jihar Kano Abdullahi
Umar Ganduje da mataimakin sa Nasiru Yusuf Gawuna da zababbun...
Kandako: Jabun Maganin Kwalara Ya Karade Kasuwannin Nijeriya – NAFDAC
Hukumar
Kula da Ingancin Abinci da Magungunan ta kasa NAFDAC, ta yi kira ga mutane da
ma’aikatan kiwon lafiya a maida hankali a kuma kula, domin...
Gargadi: Shugaba Buhari Ya Ja Hankalin Masu Fatauci Zuwa Saudiyya
Gwamnatin
tarayya, ta bayyana damuwa a kan adadin ‘yan Nijeriya da ke zaman jiran hukunci
da wadanda aka zartar masu da hukuncin kisa a kasar Saudiya...
Shugabancin Majalisa: Sanata Ndume Ya Yi Biris Da Umurnin Jam’iyyar APC
Dan
majalisar dattawa Sanata Ali Ndume, ya yi watsi da umarnin da shugabannin
jam’iyyar APC su ka bada, cewa Sanata Ahmed Lawan ne zai zama Shugaban
Majalisar...

































































