Advertisement

Featured

Home Featured Page 138
Featured posts

Karfa-Karfa: Zababbun Sanatoci Sun Yi Wa Tinubu Raddi A Kan Sanata...

0
Wasu zababbun Sanatocin jam’iyyar APC sun nuna bacin ran su, a kan jawabin da Bola Tinubu ya yi na tilasta masu zaben shugaban majalisar dattawa.Tuni dai wasu...
Isa Ashiru Kudan, Dan Takarar Kujerar Gwamnan Jihar Kaduna Na jam’iyyar PDP

Zaben Kaduna: Isa Ashiru Ya Na Kalubalantar Nasarar APC A Kotu

0
Dan takarar kujerar gwamnan jihar Kaduna na jam’iyyar PDP Isa Ashiru Kudan, ya ce ya na nan a kan bakan sa na karbo ‘yancin nasarar sa...
Sanata Ali Ndume

Shugabancin Majalisa: Mutanen Borno Na Tare Da Sanata Ndume – Jigon...

0
Jagoran kungiyar yakin neman zaben shugaba Muhammadu Buhari da Osinbajo Usman Ibrahim, ya bukaci Sanata Ali Ndume cewa kada ya janye daga takarar kujerar shugabancin majalisar dattawa.Kamar yadda...
Sanata Kabiru Marafa

Siyasar Zamfara: Yari Ya Yi Gaugawan Neman Gafarar Allah – Marafa

0
Sanata Kabiru Marafa, ya ce Gwamna Abdulaziz Yari ya yi sabon Allah, sakamakon cewa jam’iyyar APC ta gudanar da zaben fidda-gwani a jihar Zamfara.Da ya ke amsa...

Daukar Aiki: Kungiyar Dalibai Ta Kasa Ta Yi Fatali Da Sharuddan...

0
Kungiyar Daliban Jami’o’i ta Kasa NANS, ta yi fatali, tare da yin Allah-wadai da tsarin da kamfanin Man Fetur na NNPC ya bi wajen daukar sabbin...
Sanata Bukola Saraki, Shugaban Majalisar Dattawa

Yaki Da Rashawa: Muna Jiran Buhari Ya Kawo Sunan Wanda Zai...

0
Shugaban majalisar dattawa Sanata Bukola Saraki, ya ce har yanzu hukumar yaki da cin hanci da rashawa EFCC ba ta da tsayayyen shugaba, saboda gwamnatin Buhari...
Farfesa Yemi Osinbajo, Mataimakin Shugaban Kasa

Hatsarin Jirgi: Da Na Mutu Da Mutane Da Dama Sun Shiga...

0
Mataimakin Shugaban Kasa Farfesa Yemi Osinbajo, ya ce in da ya hadu da ajalin sa yayin da ya yi hatsarin jirgi sama, da wadanda aka dora...
Call To Listen