32.1 C
Kaduna, Nigeria
Monday, March 13, 2023

Featured

Home Featured
Featured posts

Kotun Ƙolin Najeriya Ta Bai Wa Ahmad Lawan Takarar Sanatan Yobe...

Kotun Koli ta tabbatar da Sanata Ahmad Lawan a matsayin halastaccen ɗan takarar kujerar sanata na mazabar Yobe ta arewa.

Canjin Takardun Kuɗi: Na San Za Ku Sha Wahala – Buhari

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bayyana jimamin sa da yadda ‘yan Nijeriya ke shan azaba sakamakon sauya fasalin takardun Naira, sai dai...

CBN Ya Boye Sabbin Takardun Naira —Gwamnan Jigawa

Gwamnan jihar Jigawa Mohammed Badaru Abubakar, ya zargi Babban Bankin Nijeriya da boye sabbin takardun Naira, lamarin da ya ce ya sa...

Kotun Ƙoli Ta Tsaida Ranar Yanke Hukuncin Shari’ar Cancantar Takarar Machina...

Kotun Ƙoli ta sa ranar yanke hukuncin shari’ar cancantar takarar kujerar sanata tsakanin Bashir Machina da Sanata Ahmad Lawan.

Bene Mai Hawa Hudu Ya Rufta Kan Mutane A Abuja

Mutane da dama sun makale a karkashin buraguzan wani bene mai hawa hudu da ya rufta a unguwar Gwarinmpa da ke birnin...

An Ƙaddamar Da Shirin Rage Mutuwar Mata Masu Ciki A Najeriya

Gwamnatin tarayya ta ƙaddamar da shirin magance matsalar mace-macen mata masu juna biyu da kananan yara a Nijeriya. Ana...

Babu Wanda Ya Kara Farashin Mai A Najeriya – NNPCL

Shugaban kamfanin mai na NNPC Mele Kyari, ya ce babu wanda ya kara farashin man fetur a Nijeriya. Mele...

Kungiyoyin Kasashen Waje Ne Ke Daukar Nauyin Boko Haram – Buhari

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce wasu kungiyoyin kasa da kasa ne ke daukar nauyin ayyukan Boko Haram a Nijeriya.

Emefiele Ya Bayyana A Gaban Majalisa Kan Sauya Fasalin Kudi

Gwamnan Babban Bankin Nijeriya Godwin Emefiele, ya bayyana a gaban kwamitin kula da harkokin babban bankin kasa da bankuna na Majalisar Wakilai,...

ISWAP Na Raba Wa Matafiya Tsofaffin Takardun Naira A Jihar Borno

Mayakan kungiyar ISWAP sun fara raba wa matafiya tarin tsofaffin takardun kudi a manyan hanyoyin yankin da ke kusa da tafkin Chadi.

Sojoji Sun Yi Wa Mayakan Boko Haram Luguden Wuta

Rundunar tsaro ta hadin-gwiwa da ke yaki da mayakan Boko Haram a yankin Tafkin Chadi, ta kaddamar da wasu munanan hare-haren sama...

DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-Hadar Sayar Da Sabbin...

Hukumar tsaro ta farin kaya DSS, ta ce ta kama jami’an banki a cikin bata-garin da su ka kware wajen saida sabbin...

Ku Yi Amfani Da Kwanaki 10 Wajen Mayar Da Tsofaffin Kudin...

Khalifan Tijaniyya Sanusi Lamido Sanusi II, ya yi kira ga daukacin ‘yan Nijeriya su yi amfani da karin wa’adin da bankin CBN...

Shugaban NIS Ya Sake Gargadin Marasa Gaskiya A Kan Harkokin Fasfo

Shugaban Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa Idris Isah Jere, ya sake gargadin masu tatsar mutane kudi a ofisoshin fasfo,...

Diezani Ta Kama Hanyar Ƙwato Kadarorinta

Tsohuwar ministar man fetur diezani alison-madueke, ta kama hanyar maido da kadarorin ta da gwamnatin tarayya ta ƙwace. Diezani...

An Kama Mutum 8 Kan Zargin Tayar Da Tarzoma Yayin Ziyarar...

 ‘Yan sanda sun kama wasu mutane takwas da ake zargi da tada tarzoma yayin da Shugaba Muhammadu Buhari ya kai ziyara Jihar...

Ana Zargin Sojin Najeriya Da Kisan Fulani Makiyaya 39 A Jihar...

Wani harin Bom da ake zargin Sojojin Nijeriya sun kai, ya yi sanadiyyar mutuwar Fulani makiyaya akalla 39, yayin da wasu da...

Mun Kammala Duk Shirye-Shirye Kan Babban Zaɓen 2023, Inji INEC Da...

Hukumar Zaɓe mai zaman kan ta ta Ƙasa INEC, da rundunonin ‘yan sanda na jihohin Edo da Delta da Bayelsa, sun ce...

Kakakin Majalisa Gbajabiamila, Ya Yi Barazanar Bada Sammacin Kamo Emefiele

Shugaban Majalisar Wakilai Femi Gbajabiamila, ya yi barazanar kama Gwamnan Babban Bankin Nijeriya Godwin Emefiele. Gbajabiamila, ya ce ba...

Rundunar Yaƙin Atiku Ta Ce Idan Tinubu Ya Zama Shugaba ‘Yan...

Kwamitin yaƙin Neman Zaɓen Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP, ya yi kira ga Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Nijeriya...

Hasashen Yanayi

Kaduna, Nigeria
overcast clouds
32.1 ° C
32.1 °
32.1 °
19 %
2.3kmh
100 %
Sat
39 °
Sun
39 °
Mon
38 °
Tue
37 °
Wed
41 °
Call Now ButtonCall To Listen