Uncategorized
Hana Safarar Kwayoyi: Buhari Ya Umurci Ndlea Ta Dauki Ma’aikata 5,000
Shugaban hukumar NDLEA, Kanal Muhammad Abdallah, ya
ce Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, ya amince da bukatar hukumar na daukar
ma’aikata 5,000 don karfafa ayyukan rundunar a...
Sakamako: Amurka Ta Karrama Limamin Da Ya Ceci Kiristoci A Jos
Gwamnatin
Amurka ta karrama Limamin da ya ceci Kiristoci 262 daga wasu mahara ya boye su
a masallacin da ke jikin gidan sa.Dan
shekaru 83, Abubakar Abdullahi...
Kudiri: Majalisar Wakilai Ta Sahale Wa Buhari Daukar Mashawarta 15
Majalisar
wakilai ta amince wa shugaba Muhammdu Buhari ya dauki sabbin mutane 15 a
matsayin masu ba shi shawara a kan al’amuran da su ka shafi...
Rashin Tsaro: Shugabannin Majalisun Dokoki Na Tarayya Sun Gana Da Shugaba...
Shugaban
Majalisar Dattawa Sanata Ahmad Lawan, ya yi karin haske dangane da tattaunawar
sirrin da shugabannin majalisa su ka yi da Shugaba Muhammadu Buhari game da
lamarin...
Ibtila’i: Yadda Rayuka Su Ka Salwanta Sakamakon Ruftawar Gini A Filato
Rundunar
‘yan sanda ta jihar Filato, ta tabbatar da mutuwar mutane uku, yayin da wasu da
dama su ka samu rauni bayan ruftawar wani gini mai...
Gyara-Kayan-Ka Tsokacin Masana A Kan Sabuwar Wasikar Obasanjo
Kalubalen
da Nijeriya ke fuskanta daga bangarori daban-daban na ci-gaba da haifar da
muhawara akan gazawa da kuma kokarin hukumomi wajen kawo karshen matsalolin da
ke ci...
Wakilci: An Biya ‘Yan Majalisun Dokoki Na Tarayya Biliyoyin Kudaden Alawi
‘Yan
majalisun dokoki na tarayya sun samu kudin maraba da zuwa majalisa da ya kunshi
alawus-alawus na gida da na kayan daki.Wata
kwakkwarar majiya ta ce,...
Gargadi: Kada A Maida Mutuwar Funke Olakunri Siyasa – Buhari
Shugaban
Ƙasa Muhammadu Buhari, ya gargaɗi ‘yan Nijeriya su riƙa tauna magana kafin su
furta ta, musamman a wannan lokaci da ake fama da matsalar tsaro....
Tirkashi: Da Wuya Nijeriya Ta Kai 2023 A Matsayin Kasa Guda...
Wani
tsohon dan takarar Shugaban kasa a karkashin jam’iyyar SDP a shekara ta 1993 Dakta
Uma Eleazu, ya ce ba lallai ne Nijeriya ta kai shekara...
Mutuwar Funke: Gani Adams Ya Ce A Saurari Abin Da Zai...
Shugaban
kungiyar Yarabawa ta OPC Gani Adams, ya ce kada wani ya ce uffan idan su ka dauki
fansar kisan ‘yar shugaban kungiyar Yarabawa ta Afenifere...
Badakalar Makamai: Kotu Ta Kara Bada Belin Kanar Sambo Dasuki
Kotun
Daukaka Kara ta sake bada belin tsohon mai ba shugaban kasa shawara ta fuskar
tsaro Kanar Sambo Dasuki.Haka
kuma, kotun ta umarci gwamnatin tarayya ta biya...
Ta’aziyya: Osinbajo Ya Ziyarci Iyalan Marigayiya Reuben Fasoranti
Mataimakin
shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo, ya ziyarci babban Jigon kungiyar Yarbawa
ta Afenifere da aka kashe ‘yarsa Pa Reuben Fasoranti.Osinbajo
dai ya je yi wa...
Wata Sabuwa: Jinkirin Nadin Ministoci Ya Jefa Ma’aikatu 3 Cikin Kunci
Sakamakon
jinkirin nadin ministocin shugaba Muhammadu Buhari bayan kwanaki 45 da kafuwar
sabuwar gwamnatin sa a wa'adi na biyu, wasu manyan ma’aikatun tarayya sun shiga
halin ni-‘yasu...
Takaddama: Kotu Za Ta Sanar Da Ranar Yanke Hukunci A Kan...
Kotun
daukaka kara da ke Abuja, ta ce nan gaba kadan za ta sanar da ranar da za ta
yanke hukunci a kan karar da aka...
Tsare E-Lzakzaky: Sheikh Ahmad Gumi Ya Gana Da Bola Ahmed Tinubu
Shahararren
malamin addinin Musulunci Sheikh Ahmad Gumi, ya fara tuntubar manyan Nijeriya
domin su sa baki tare da yin kira ga shugaba Muhammadu Buhari ya saki...
Inganta Kiwo: Gwamnatin Tarayya Ta Fara Kidayar Dabbobi Da Kuma Yi...
Gwamnatin
Tarayya ta fara gudanar da kidaya da tantancewa tare da sanya wa dabbobin kiwon
shaida a fadin Nijeriya.Babban
sakataren dindindin na ma’aikatar noma da raya karkara...
Samar Da Rugage: Kwasari Ya Bukaci A Yi Watsi Da Barazanar...
Fadar
shugaban kasa ta ce ba a dakatar da shirin inganta al’amarran kiwo da Gwamnatin
Tarayya ke son aiwatarwa ba.Yayin
da ta ke shawartar ‘yan Nijeriya cewa...
Kwazon Aiki: Shugaba Buhari Ya Yi Wa Wasu Hafsoshin Soji Karin...
Shugaban
kasa Muhammadu Buhari, ya yi wa wasu manyan hafsoshin sojin Nijeriya karin
girma, sakamakon gagarumar rawar da su ka taka wajen aikin samar da tsaro.A
cikin...
Lantarki: Kotu Ta Bada Umurni Da A Fallasa ‘Yan Kwangilar Da...
Wata
babbar kotun tarayya da ke Legas, ta bukaci gwamnatin tarayya ta bayyana
sunayen ‘yan kwangilar da su ka ki yin gyaran wutar lantarki bayan sun...
Korafi: Kananan Hukumomi Sun Zargi Gwamnatin Zamfara Da Tauye Masu Kudade
Kungiyar
shugabannin kananan hukumomi reshen jihar Zamfara ALGON, ta ce gwamnatin jihar
Zamfara na tauye masu kudin da aka tura masu daga gwamnatin tarayya, duk da
umurnin...

































































