Advertisement

Uncategorized

Home Uncategorized Page 3

Belin El-Zakzakky: Hukumar DSS Ta Amince Da Umurnin Kotu

0
Hukumar tsaro ta farin kaya DSS, ta ce za ta bi umurnin kotu na ba Sheikh Ibrahim El-Zakzaky damar tafiya kasar waje domin samun kulawar likitoci....
Shugaba Muhammadu-Buhari-2

Kishin Kasa: Buhari Ya Jinjina Wa ‘Yan Nijeriya Bisa Kaurace Wa...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya jinjina wa daukacin al’ummomin Nijeriya da su ka kaurace wa kiraye-kirayen da aka rika yi a shafukan sada zumun ta, cewa...

Karar Kwana: Tsawa Ta Halaka Mutane 7 A Garin Yola

0
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya NEMA ta tabbatar da mutuwar wasu mutane bakwai sanadiyar wata tsawa ta ta afku a birnin Yola.Shugaban hukumar...

Romon Dimokradiyya: Buhari Ya Yi Alkawarin Kammala Ayyukan Da Aka Yi...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya shaida wa babban basaraken Warri na jihar Delta cewa, ya na da alkaluman kuri’un da mutanen jihar Delta musamman kabilar Itsekiri suka...

Sallar Layya: Ranar Lahadi 1 Ga Agusta Za A Yi Babbar...

0
A ranar Lahadi, 11 ga watan Agusta na shekara ta 2019 ne za a yi bikin Babbar Sallah a Nijeriya, kamar yadda Sakataren Kwamitin Ganin Wata...

Yaki Da Rashawa: An Gano Wasu Kayan Cuwa-Cuwa Da Ake Zargin...

0
Hukumar yaki da rashawa ICPC, da Kungiyar Bibiyar Ayyukan Mazabu na ‘yan Majalisa CPTG, sun gano wasu kayayaki da aka ware domin amfanin talakawa a wasu...

Guraben Aiki: Ma’aikatan ‘N-Power’ 500 Sun Ajiye Aiki A Jihar Zamfara

0
Akalla ma’aikatan shirin tallafi na N-Power 500 ne su ka ajiye aiki a Jihar Zamfara bayan sun samun aiki na dindindin, kamar yadda jami’in shirin na...

Rai Dangin Goro: Majalisar Dattawa Ta Tafi Hutun Makonni Takwas

0
Bayan bayyana sunayen shugabanni da ‘yan majalisar dattawa da Sanata Ahmed Lawan ya yi a Zauren majalisar, ya ce majalisar za ta tafi hutun ta na...

Samar Da Abin Yi: Gwamnatin Tarayya Ta Fara Daukar Tsofaffin Sojoji...

0
Gwamnatin Tarayya ta fara shirin daukar tsofaffin sojoji aiki tare da iyalan su da ma sauran  jama’a ga duk mai sha’awa.Wata majiya daga hukumar tsaro ta sojoji...

Nemin Mafita: Shugabannin Kudu Da Tsakiya Sun Bijire Wa Gayyar Janar...

0
Shugabannin al’ummomin kudu da yankin arewa ta tsakiya, sun bijire wa gayyatar da tsohon shugaban kasa Janar Abdussalami Abubakar ya yi masu, domin halartar wani taron tattaunawa...

Hatsarin Mota: Rayuka 7 Sun Salwanta A Karamar Hukumar Maigatari Ta...

0
Kimanin rayukan mutane 7 ne su ka salwanta, yayin da wani mummunan hatsarin mota ya auku a kan wata babbar hanya a kauyen Kwalande da ke...

Sulhu: Ya Kamata Shugabannin CAN Su Ba Buhari Hakuri -John Abu...

0
An gargadi shugabannin kungiyar kiristoci ta CAN su gujewa shiga harkokin siyasa a Najeriya.Shugaban kungiyar fastocin arewa John Abu Richard, ya bayanna haka a lokacin da...

Haramta Shi’a: Manyan Lauyoyin Najeriya 2 Sunyi Karin Haske

0
Wasu manyan lauyoyin Najeriya biyu da suka hada da Mike Ozekhome da Femi Falana sun ce haramta ayyukan kungiyar Shi'a da gwamnatin tarayya ta yi ya...

Ci Rani: Sama Da Bakin Haure 100 Sun Bace A Teku

0
Hukumar Kula da Kaurar Baki ta Duniya ta ce, sama da baki 100 suka bace bayan kwale-kwalensu ya kife a tekun Kohms da ke kusa da...
Ibrahim El-Zakzaky, Shugaban Kungiyar Mabiya Akidar Shi’a Na Nijeriya

Rikicin Shi’a: Kasar Iran Ta Nemi A Aike Mata Da Zakzaky

0
Lauyan kotun Koli na kasar Iran, Muhammad Montazeri, ya nemi gwamnatin tarayya da kuma hukumar shari'a ta su ba jagoran mabiya akidar Shi'a, Ibrahim El-Zakzaky, damar zuwar...

Martani: Kungiyar Dalibai Ta Najeriya Tarufe Kamfanin Mtn...

0
Kungiyar Dalibai ta  Najeriya ta rufe kamfanin sadarwa na MTN mallakin kasar Afirka ta Kudu a Kaduna a sakamakon kisan gillan da aka yi wa ‘yan Najeriya...

Ziyarar Aiki: Buhari Ya Tafi Kasar Laberia

0
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya tafi kasar Liberia domin halartar bikin taya kasar murnar bikin cika shekaru da 172 da samun 'yanci da kuma karbar wata...

Korafi: Ya Kamata Buhari Ya Nada Mata Da Dama A Ministoci-Omowumi...

0
Majalisar wakilai ta yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari,  da ya yi karin mata a wajen nadin mukaman siyasa domin dinke barakar karancin mata da...

Iftila’i: Mutum Hudu Sun Mutu Bayan Gini Ya Rufto A Delta

0
A kalla mutane hudu ne suka mutu sakamakon ruftowar wani gini mai hawa uku da ake kan ginawa a garin Abraka da ke karamar hukumar Ethiope...

Aikin Hajji: NAHCON Ta Shawarci Mahajjata

0
Hukumar kula da jin dadin Alhazai ta Najeriya NAHCON, ta shawarci maniyyatan Najeriya da su kasance masu tsam cikin natsuwa kan abubuwan da suka shafi tsaro...
Call To Listen