Advertisement

Uncategorized

Home Uncategorized

Ma’aikatar Shari’a Ta Sallami Alkalan Kotun Shari’a Biyu A Jihar Borno

0
Hukumar kula da sashen shari’a ta jihar Borno, ta sanar da sallamar wasu Alkalan kotun shari’a guda biyu.Wannan, na kunshe ne cikin wata sanarwa...

Dalilinmu Na Son A Rage Yawan Masallatai A Kano – Majalisar...

0
Majalisar malamai ta jihar Kano, ta bukaci a rage yawan masallatai a fadin jihar saboda guje wa rarrabuwar kawuna da zukatan al’umma.Majalisar, ta kuma...

Shari’ar IPOB: Lauyan Nnamdi Kanu Ya Bukaci Hukumar DSS Ta Biya...

0
Maxwell Opara, daya daga cikin lauyoyin Nnamdi Kanu, Shugaban haramtacciyar kungiyar ’yan a-waren Biyafara (IPOB), ya maka Shugaban Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS)...

Matsalar Ruwan Fanfo: Kauyuka A Jihar Yobe Sun Samu Sauki

0
Al’ummar wasu garuruwa a Karamar Hukumar Fika ta Jihar Yobe da suka shafe shekaru suna fama da matsalar tsaftataccen ruwan sha, sun wayi gari...

Sadarwa: Gwamnati Ta Amince Da Karin Wa’adin Hada Layukan Waya Da...

0
Ministan sadarwa da tattalin arziki Isa Ali Pantami ya amince da tsawaita wa'adin aikin hada layin waya da lambar zama dan kasa wato NIN...

Rashin Inganci: NAFDAC Ta Rufe Kamfanonin Haɗa Magani Shida A Najeriya

0
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta Najeriya NAFDAC ta rufe kamfanonin haɗa magani guda shida saboda rashin tsafta a harkokin su.Mai magana...

Sufurin Ruwa: Najeriya Za Ta Haramtawa Jirage Marasa Rijista Shawagi

0
Hukumar kula da sufirin ruwa ta Kasa ta bai wa jiragen dake jigila wa'adin watanni 3 domin su kammala rijista tare da sabunta lasisi.A...
Gwamnati Ba Ta Cire Dokar Hana Zirga-Zirga A Tsakanin Jihohi Ba

Ta’aziyya: Tawagar Da Shugaba Buhari Ya Aika Ta Isa Senegal

0
Tawagar Gwamnatin tarayya ƙarkashin jagorancin Shugaban kamfanin man fetur na Najeriya NNPC Mele Kyari ta isa Senegal domin ta’aziyyar rasuwar jagoran Dariƙar Tijjaniya a...

Ambaliya: Jihohin Adamawa Da Taraba Sun Fuskanci Ambaliyar Ruwa

0
Al’ummar wasu sassan jihohin Adamawa da Taraba dake arewa maso gabashin kasar nan sun fara kokawa tare da yin kira ga gwamnati da a...
Abin Da Igbo Za Su Yi Don Samun Shugabancin Nijeriya - Isa Funtua

Alhini: Mutuwar Isma’ila Isa Funtua Ta Bar Babban Giɓi – Shugaba...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana kaɗuwarsa kan rasuwar amininsa Malam Isma'ila Isa Funtua wanda ya rasu a jiya Litinin.Shugaban ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa...
Muhammad Babandede, Shugaban Hukumar Kula Da Harkokin Shige Da Fice Na Najeriya NIS

Kula Da Iyakokin Najeriya: An Kama ‘Yan Najeriya 12- Hukumar Kula...

0
Ofishin hukumar shige da fice da ke Katsina ya karbi ‘Yan Nijeriyan su 42 da aka dawo da su daga Nijer ta mashigin Kongolam,...

Ilimi: Hukumar SUBEB Ta Gano Sunayen Matattu 256 Da Ake Biyan...

0
Hukumar da ke kula da makarantun firamare a jihar Benue ta ce a shirinta na yin tankade da rairaya ta gano sunayen matattun malamai 256 da...

Yaki Da Rashawa: NNPC Ta Yi Barazanar Sallamar Ma’aikata 1,0506 ...

0
Kamfanin matatar mai ta Najeriya NNPC, ta yi barazanar sallamar ma'aikatan kamfanonin mai 21 dake Najeriya kan rashin gaskiya da cin hanci da rashawa.Shugaban kamfanin...

Ta’addanci: Batagarin Matasa Sun Fara Rushe Wani Masallaci A Jihar Delta

0
Wasu batagarin matasa sun rushe wani bangare na wani masallaci da ake ganawa a wata unguwa mai suna Kiagbodo mahaifar tsohon Minista, Cif Edwin...

Batun Rusa Masallaci: Gamayyar Kungiyoyin Matasan Arewa Ta Ce Kanzon...

0
Gamayyar kungiyoyin matasan Arewa, wato Coalition of Northern Youth Groups, a turance ta karyata zargin da a ke yayatawa cewa gwamnan Jihar Rivers, Nysom Wike, ya...

Fara Aikin Sabbin Ministoci: Fadar Shugban Kasa Ta Soke Zaman FEC...

0
Fadar shugaban kasa ta ce ba za a yi zaman majalisar zartar wa da aka saba yi kowanne mako ba a ranar Laraban nan 4 ga...

Ingancin Irin Shuka: Ministan Harkokin Noman Najeriya Ya Koka

0
Ministan kula da harkokin noma, Sabo Nanono ya ce jamhuriyar Nijar ta fi Najeriya mallakar ingantaccen irin shuka duk da yadda Nijar din ke da yankin...

Mafi Karancin Albashi: Gwamnati Da Kungiyar Kwadago Za Su Koma Tattaunawa...

0
Gwamnatin tarayya da kungiyar kwadago za su sake yin zaman tattaunawa a ranar Laraba mai zuwa bayan kwashe watanni 2 ba tare da cimma matsaya ba...
Babban bankin Nijeriya

Karin Haske: CBN Ya Ce Bai Hana Karbar Tsoffin Kudi A...

0
Babban Bankin Najeriya wato CBN ya karyata rade-radin da ake yadawa cewa ya hana  karbar tsoffin kudi a Najeriya,  inda ya ce ya hana bankuna...
Inganta Wutar Lantarki

Lantarki: Gwamnati Zata Samar Da Karin Megawati 40 A Wukari

0
Gwamnatin tarayya ta ce ta kammala aikin tashar samar da wutar lantarki ta Kashimbilla mai karfin megawati 40 wadda dake  Wukari ta jihar Taraba.Ministan wutar...
Call To Listen