Uncategorized
Home Uncategorized
Ma’aikatar Shari’a Ta Sallami Alkalan Kotun Shari’a Biyu A Jihar Borno
Hukumar kula da sashen shari’a ta jihar Borno, ta sanar da sallamar wasu Alkalan kotun shari’a guda biyu.
Wannan,...
Dalilinmu Na Son A Rage Yawan Masallatai A Kano – Majalisar...
Majalisar malamai ta jihar Kano, ta bukaci a rage yawan masallatai a fadin jihar saboda guje wa rarrabuwar kawuna da zukatan al’umma.
Shari’ar IPOB: Lauyan Nnamdi Kanu Ya Bukaci Hukumar DSS Ta Biya...
Maxwell Opara, daya daga cikin lauyoyin Nnamdi Kanu, Shugaban haramtacciyar kungiyar ’yan a-waren Biyafara (IPOB), ya maka Shugaban Hukumar Tsaro ta Farin...
Matsalar Ruwan Fanfo: Kauyuka A Jihar Yobe Sun Samu Sauki
Al’ummar wasu garuruwa a Karamar Hukumar Fika ta Jihar Yobe da suka shafe shekaru suna fama da matsalar tsaftataccen ruwan sha, sun...
Sadarwa: Gwamnati Ta Amince Da Karin Wa’adin Hada Layukan Waya Da...
Ministan sadarwa da tattalin arziki Isa Ali Pantami ya amince da tsawaita wa'adin aikin hada layin waya da lambar zama dan kasa...
Rashin Inganci: NAFDAC Ta Rufe Kamfanonin Haɗa Magani Shida A Najeriya
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta Najeriya NAFDAC ta rufe kamfanonin haɗa magani guda shida saboda rashin tsafta a harkokin...
Sufurin Ruwa: Najeriya Za Ta Haramtawa Jirage Marasa Rijista Shawagi
Hukumar kula da sufirin ruwa ta Kasa ta bai wa jiragen dake jigila wa'adin watanni 3 domin su kammala rijista tare da...
Ta’aziyya: Tawagar Da Shugaba Buhari Ya Aika Ta Isa Senegal
Tawagar Gwamnatin tarayya ƙarkashin jagorancin Shugaban kamfanin man fetur na Najeriya NNPC Mele Kyari ta isa Senegal domin ta’aziyyar rasuwar jagoran Dariƙar...
Ambaliya: Jihohin Adamawa Da Taraba Sun Fuskanci Ambaliyar Ruwa
Al’ummar wasu sassan jihohin Adamawa da Taraba dake arewa maso gabashin kasar nan sun fara kokawa tare da yin kira ga gwamnati...
Alhini: Mutuwar Isma’ila Isa Funtua Ta Bar Babban Giɓi – Shugaba...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana kaɗuwarsa kan rasuwar amininsa Malam Isma'ila Isa Funtua wanda ya rasu a jiya Litinin.
Kula Da Iyakokin Najeriya: An Kama ‘Yan Najeriya 12- Hukumar Kula...
Ofishin hukumar shige da fice da ke Katsina ya karbi ‘Yan Nijeriyan su 42 da aka dawo da su daga Nijer ta...
Ilimi: Hukumar SUBEB Ta Gano Sunayen Matattu 256 Da Ake Biyan...
Hukumar
da ke kula da makarantun firamare a jihar Benue ta ce a shirinta na yin tankade
da rairaya ta gano sunayen matattun malamai...
Yaki Da Rashawa: NNPC Ta Yi Barazanar Sallamar Ma’aikata 1,0506 ...
Kamfanin matatar mai ta
Najeriya NNPC, ta yi barazanar sallamar ma'aikatan kamfanonin mai 21 dake Najeriya
kan rashin gaskiya da cin hanci da rashawa....
Ta’addanci: Batagarin Matasa Sun Fara Rushe Wani Masallaci A Jihar Delta
Wasu batagarin matasa sun rushe wani bangare na wani masallaci da ake ganawa a wata unguwa mai suna Kiagbodo mahaifar tsohon Minista,...
Batun Rusa Masallaci: Gamayyar Kungiyoyin Matasan Arewa Ta Ce Kanzon...
Gamayyar kungiyoyin
matasan Arewa, wato Coalition of Northern Youth Groups, a turance ta karyata
zargin da a ke yayatawa cewa gwamnan Jihar Rivers, Nysom...
Fara Aikin Sabbin Ministoci: Fadar Shugban Kasa Ta Soke Zaman FEC...
Fadar shugaban kasa ta ce
ba za a yi zaman majalisar zartar wa da aka saba yi kowanne mako ba a ranar
Laraban nan...
Ingancin Irin Shuka: Ministan Harkokin Noman Najeriya Ya Koka
Ministan
kula da harkokin noma, Sabo Nanono ya ce jamhuriyar Nijar ta fi Najeriya
mallakar ingantaccen irin shuka duk da yadda Nijar din ke...
Mafi Karancin Albashi: Gwamnati Da Kungiyar Kwadago Za Su Koma Tattaunawa...
Gwamnatin tarayya
da kungiyar kwadago za su sake yin zaman tattaunawa a ranar Laraba mai zuwa
bayan kwashe watanni 2 ba tare da cimma...
Karin Haske: CBN Ya Ce Bai Hana Karbar Tsoffin Kudi A...
Babban Bankin Najeriya wato
CBN ya karyata rade-radin da ake yadawa cewa ya hana karbar tsoffin kudi a Najeriya, inda ya ce ya...
Lantarki: Gwamnati Zata Samar Da Karin Megawati 40 A Wukari
Gwamnatin tarayya ta ce
ta kammala aikin tashar samar da wutar lantarki ta Kashimbilla mai karfin megawati
40 wadda dake Wukari ta jihar Taraba....