Advertisement

Home

Home Home Page 35

Kano: PDP Ta Gargadi Ganduje Da Kada Ya Tatsi Masu Makarantu...

0
Jam’iyyar adawa ta PDP a jihar Kano ta yi kira ga gwamnan jihar Dakta Abdullahi Umar Ganduje da kada ya sake ya yi amfani...

Cire Tallafin Mai: Gwamnatin Tarayya Ta Yi Amai Ta Lashe

0
Gwamnatin tarayya ta ce za ta ci gaba da bayar da tallafin man fetur a kasar nan , matakin da ke zuwa a daidai...

Rikicin Rasha Da Ukraine: Amurka Ta Gargaɗi ‘Yan Ƙasarta Su Guji...

0
Ma'aikatar cikin gidan Amurka ta gargaɗi 'yan kasar kar su kuskura su yi balaguro zuwa Rasha saboda abin da ta kira shirin Rashar na...

Burkina Faso: Gwamnati Ta Musanta Yunkurin Juyin Mulki

0
Gwamnatin Burkina Faso ta tabbatar da harbe-harben da aka rika yi a babban birnin kasar na Ouagadougou.Kamfanin dillancin labarai na AFP cikin wani sakon...

Filato: .’Yan Bindiga Sun Harbe Mutum Huɗu

0
Mazauna ƙauyen Dong na Jihar Filato na cikin fargaba bayan wasu 'yan bindiga sun kai hari a wani wurin haƙar ma'adanai tare da kashe...

Kano: An Matsa Wa Gwamnatin Ganduje Lamba Ta Yi Dokar Kare...

0
Kungiyoyin fararen hula a jihar Kano da ke arewacin Najeriya na ci gaba da matsin lambar neman gwamnatin Ganduje ta samar da dokar da...

Ta’addanci: Yan Bindiga Sun Kashe Mutum Uku A Jihar Taraba

0
Wasu da ake zargin yan bindiga ne sun kashe aƙalla mutum uku a ƙauyen Wuro Bokki da ke Ƙaramar Hukumar GassoI ta Jihar Taraba.Jaridar...

Jita-Jita: Jami’ar Al Qalam Dake Katsina Ta Musanta Kai Mata Harin...

0
Jami'ar al Qalam da ke jihar Katsina a arewacin Najeriya ta musanta labaran da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke cewa an...

Zaɓen 2023: Ra’ayin ‘Yan APC Ya Bambanta Akan Karba-Karba

0
A yayin da jam`iyyun siyasa ke duba yankin da za su bai wa takarar shugabancin ƙasar nan, tuni wasu daga yankin arewa suka fara...

Wata Sabuwa: Babu Ni Babu Goyon Bayan Wata Jam’iyyar Siyasa –...

0
Tsohon shugaban Najeriya Olusegun Obasanjo ya jaddada matsayarsa ta rashin goyon bayan ko wacce irin jam'iyyar siyasa, yana cewa shi yanzu babu abin da...

Hatsari: Jirigin Ƙasa Ya Yi Karo Da Tirela Da Adaidaita Sahu...

0
Wani jirgin ƙasa ɗauke da fasinjoji ya murƙushe tirela ɗauke da siminti da babur ɗin Adaidaita Sahu a Kano.Lamarin ya faru ne a kan...

Hana Fasakwaurin Kayan Tarihi: Najeriya Da Amurka Sun Kulla Yarjejeniya

0
Najeriya da Amurka sun sanya hannu kan wata yarjejeniya da za ta kare kayayyakin al'adu da tarihi ta hanyar hana fasaƙwaurin su.Jakadiyar Amurka a...

Tuntuben Harshe: Tinubu Ya Gyara Kalmar Sa Kan Katin Zabe

0
Jigo a jam’iyyar APC Asiwaju  Bola Ahmad Tinubu, ya gyara kalaman da ya yi kan katin zabe, inda ya yi kira ga mata su...

Cire Tallafin Man Fetur: Majalisar Tattalin Arziki Ta Najeriya Ta Gama...

0
Majalisar Tattalin Arzikin ta Najeriya ta kammala zamanta na farko a wannan shekarar ƙarƙashin jagorancin Mataimakin Shugaban Ƙasa Yemi Osinbajo ba tare da yanke...

Kaddamar Da Ayyuka: Shugaba Buhari Ya Ce El-Rufa’i Ya Sa Ya...

0
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya ce ayyukan cigaban da gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasuru Ahmed El-rufa'i ya yi sun sa ya kasa kai kan...

Kasar Guinee: Jam’iyyun Siyasa Za Su Tunkarar Gwamnatin Soji

0
A Kasar Guinea jam'iyyun siyasa 128 sun sanar da aniyar su ta tunkarar gwamnatin mulkin sojin kasar don matsa masu su fito da jadawalin...

Cutar Korona: Mutum 199 Sun Kamu A Jihar Kaduna

0
Hukumar daƙile cutuka masu yaɗuwa a Najeriya, NCDC, ta ce an samu karin mutum 670 da suka kamu da cutar korona a faɗin ƙasar.Daga...

Martani: Ohanaeze Ta Ce Dole Jonathan Ya Goyi Bayan Takarar Ɗan...

0
Ƙungiyar ƙabilar Igbo ta Ohanaeze Ndigbo, ta ce ya kamata tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya goyi bayan ganin tabbatar da an zaɓi ɗan ƙabilar...

Zaben 2023: Jonathan Ya Yi Zaman Sirri Da Masu So Ya...

0
Tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan, ya gana da jagororin kudu maso kudu da suke sha’awar ganin ya koma kan mulki a 2023.Wasu rahotanni...

Plateau: Duk Yan Bindigan Da Muka Kama A Jiha Ta Kwanan...

0
Gwamnan jihar Filato Simon Lalong, ya gargadi yan bindiga masu garkuwa da mutane su tattara komatsansu su bar jihar sa.Gwamnan ya yi wannan furucin...
Call To Listen