Samar Da Rugage Zai Haifar Da Matsala A Nijeriya –...
Fittacen
marubuci Farfesa Wole Soyinka, ya ce samar da rugagen makiyaya da gwamnatin
tarayya ke shirin aiwatarwa a wasu jihohi ba shi ne hanya mafi dacewa...
Ba Na Tsoron EFCC – Saraki
Tsohon
Shugaban Majalisar Dattawa Sanata Bukola Saraki, ya ce bai aikata wani laifin
da a yanzu Hukumar EFCC ke kokarin tuhumar sa da shi ba.Saraki
ya kara...
Tsaro: An Kama Masu Garkuwa Da Mutane 10 A Jihar Kebbi...
Rundunar
‘yan sanda ta jihar Kebbi, ta ce ta yi nasarar kama bata-gari 32, da masu
garkuwa da mutane 10, da kuma wasu da ke hada...
Makamai: Gwamnoni Sun Yi Wa Amosun Raddi Game Da Tara Makamai
Gwamnonin
Nijeriya sun maida wa tsohon gwamnan jihar Ogun Ibikunle Amosun aniyar sa,
bayan ya yi furucin cewa gwamnoni na gina manyan rumbunan ajiyar makamai a
Gidan...
Dambarwar NBC: Za A Gurfanar Da Lai Muhamed A Gaban Kotu
Hukumar
yaki da rashawa da nau’ukan zamba ICPC, ta ce za ta gurfanar da tsohon ministan
yada larabai Lai Mohammed a gaban kotu, domin yin bayani...
Martani: Gwamnatin Nijeriya Ta Karyata Zargin Kuntata Wa Kiristoci
Gwamnatin tarayya ta karyata zargin da Kungiyar Dattawan Kiristocin Arewa ta yi wa gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari cewa za ta kuntata wa Kiristocin kasar...
‘Yancin Dan-Adam: Amnesty Ta Zargi Jami’an Tsaro Da Gallaza Wa Jama’a...
Kungiyar
kare hakkin Bil Adama ta Amnesty International a Nijeriya, ta yi zargin cewa
har yanzu jami’an tsaron Nijeriya su na gallaza wa jama’a tare da...
Tabarbarewar Tsaro: Boko Haram Ta Hallaka Mutane 20 A Iyakar Nijeriya...
Rahotanni
na cewa, mayakan Boko Haram sun kai farmaki a kauyen Ngamngam da ke kan iyakar Nijeriya
da Nijar daga jihar Borno, inda su ka hallaka...
Inganta Tsaro: Majalisar Dattawa Za Ta Kebe Wa ‘Yan Sanda Kasafin...
Majalisar
dattawa ta bayyana shirin ware wa ‘yan sanda kasafin kudi na musamman don ganin
sun gudanar da ayyukan su yadda ya kamata.Shugaban
majalisar dattawa Sanata...
Ta’addanci: ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane Da Dama A Kauyen Rafin...
Rahotanni
na cewa, wasu ‘yan bindiga sun kai hari garin Rafin Kada da ke hanyar Takum
zuwa Wukari a jihar Taraba, inda su ka kashe mutane...
Wata Sabuwa: ‘Yan Boko Haram Sun Fara Hada Kai Da ‘Yan...
Shugaban
rundunar atisayen Operation Hadarin Daji Manjo Janar Jide Ogunlade, ya ja
hankalin gwamnati cewa ‘yan kungiyar Boko Haram sun fara hada kai da ‘yan bindigar
da...
Takaddama: Fadar Shugaban Kasa Ta Kare Amosun Game Da Zargin Safarar...
Fadar
Shugaban kasa ta yi watsi da zargin da ake yi wa tsohon gwamna Ibikunle Amosun
na shigo da tarin bindigogi da alburusai Nijeriya ba bisa...
Ta’addanci: ‘Yan Bindiga Sun Sace Matar Shugaban Karamar Hukuma A Kebbi
Wasu da ake kyautata zaton ‘yan binduga ne, sun harbe matar shugaban karamar hukumar Bunza, da wani jami’in dan sanda da kuma dan kungiyar...
Rashin Tsaro: ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 18 A Jihar Sokoto
Rahotanni daga jihar Sokoto na cewa, a kalla mutane 18 sun rasa rayukan su, bayan wasu ‘yan bindiga sun afka wa wani kauye da...
Martani: Ban Ce Sojojin Nijeriya Sangartattu Ba Ne – Buratai
Shugaban rundunar dakarun sojin kasa na Nijeriya Janar Tukur Buratai, ya musanta rahotannin da ke cewa ya ce a yanzu Boko Haram na kara...
Ziyarar Amurka: Garkuwa Da Mutane A Nijeriya Siyasa Ce Kawai –...
Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo, ya yi kira ga ‘yan Nijeriya da ke zama a kasashen waje, su yi watsi da ce-ce-k-cen da...
Dubu Ta Cika: Sojoji Sun Kama Shugaban Masu Garkuwa Da Mutane...
Dakarun rundunar soji ta 17 a karkashin atisayen ‘Harbin Kunama III’, ta samu nasarar kama wani shugaban ‘yan ta’adda mai suna Mallam Bawa Gwamna...
Ta’addanci: An Kashe Mutum 3, Anyi Garkuwa Da 20 A Jihar...
Rahotanni na cewa an kashe mutane uku, yayin da aka yi garkuwa da kimanin mutane 20, biyo bayan sabon harin da aka kai karamar...
Yaki Da Boko Haram: Za Mu Fatattaki Sojojin Da Ba Su...
Shugaban hafsan sojin Nijeriya Laftanal Janar Tukur Buratai, ya yi gargadin cewa rundunar soji a karkashin ikon sa za ta tsamo sojojin da ba...
Amurka: Trump Ya Fasa Kai Hari Iran
Rahotanni daga Amirka
sun nunar da cewa Shugaba Donald Trump ya bayar da umurnin kai hari kan kasar
Iran, sai dai ya janye kudirin nasa sa'o'i...