Rikicin Zamfara: Babu Wanda Ya Fi Karfin Doka – Matawalle
Gwamnan jihar Zamfara Dakta Bello Matawalle, ya ce duk wani mai rike da mukamin saurata a fadin jihar Zamfara, idan bai kawo karshen kashe-kashe...
Matsalar Tsaro: ‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Achaba Biyu A Kaduna
Wasu da ake zargin ‘yan fashi da makami ne, sun kashe wasu ‘yan achaba biyu a wani gidan mai da ke Kaduna.Maharan, sun yi...
Harin ‘Yan Bindiga: Gwamnan Zamfara Zai Gana Da Kwararru A Fannin...
Yayin da ‘yan bindiga ke ci-gaba kai hare-hare a kauyukan jihar Zamfara, Gwamna Bello Matawalle zai gana da kwararru a fannin tsaro a kasar...
Ta’addanci: Matasa Sun Afka Wa Ofishin ‘Yan Sanda A Jihar Taraba
Wasu matasa a garin Wukari na jihar Taraba, sun afka ma ofishin ‘yan sanda, sannan suka kubutar da wasu mutane uku da ‘yan sanda...
Samar Da Tsaro: Shugaba Buhari Ya Hada Kai Da Gwamnonin Arewa...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya hada gwiwa da gwamnonin jihohin arewa maso yammacin Nijeriya domin magance masalar hare-haren ‘yan bindiga.Mai magana da yawun shugaban...
Harin Borno: ISWA Ta Dauki Nauyin Kisan Kwamandan Sojojin Nijeriya
Kungiyar ‘yan ta’adda ta ISWA sun bayyana cewa, su ne su ka kai wa bataliya ta 158 da ke Jihar Borno hari, wanda ya...
Ta’addanci: Mutane 8 Sun Mutu A Hare-Hare A Somaliya
Wasu tagwayen hare-haren kunar bakin wake sun kashe mutane da dama a kasar Somaliya.
Mayakan al-Shabaab sun dauki alhakin harin kunar bakin wake da ya...
Hukunci: Sojojin Najeriya 14 Za Su Amsa Tuhuma Kan Garkuwa Da...
Rundunar Sojin Najeriya ta ce ta gurfanar da jami’an ta guda 14 da ake tuhuma da hannu wajen garkuwa da mutane domin karbar kudin...
Zamfara: An Sake Kashe Mutane Da Dama A Hari
Rundunar 'yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar da cewa an kashe mutum 34 a wani hari da 'yan fashi suka kai kan kauyen Tungar...
Zargin Fashi: ‘Yan Sanda Sun Kama Wasu Yan Najeriya A Benin
Yan Sanda a Jamhuriyar
Benin sun yi nasar capke wasu ‘yan Najeriya biyu dake kokarin kai hari da niyar
fasa wani banki dake garin Bohicon dake...
Harin Rabah: Wasu Mazauna Sakkwato Sun Koka
Harin da aka kai ranar
Asabar data gabata wanda yayi sanadiyyar mutuwar mutum 25 a wasu kauyuka na
karamar hukumar Rabah dake jihar Sokoto ya bar...
Kewarin Gwiwa: Gwamnatin Kano Zata Ginawa Sojoji Filin Atisaye
A ranar Juma’a ne
gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje, ya ce gwamnatin jihar zata kashe
Naira miliyan 318 wajen gina filin atisaye na sojoji a...
Rikici: Iran Ta Musanta Kai Hari Kan Jiragen Daukar Mai A...
Kasar Iran tayi watsi da zargin Amurka cewar ita ta kai hari kan wasu jiragen tankunan daukar mai a mashigin tekun Oman, wanda yanzu...
Inganta Gidajen Yari: Jamus Za Ta Taimakawa Najeriya
Kasar Jamus za ta tallafawa Najeriya wajen gano matsalolin da ke fuskantar gidajen yari, tare da taimakwa wajen canza yadda ake gudanar da su...
Hana Damfara: Rundunar Sojin Sama Ta Najeriya Ta Ce Kyauta Ta...
Rundunar sojin sama ta Najeriya ta ce daukar sabbin jami’an soji da take yi kyauta ne, kuma a bayyane ake yi ba tare da...
Tsaro: Kungiyar ‘Yan Wasan Kwaikwayo Za Ta Hada Kai Da Sojojin...
Kungiyar ‘yan wasan kwaikwayo ta Nijeriya ta ziyarci babban hafsan sojojin kasa na Nijeriya, Laftanar Janar Tukur Buratai domin gani an samar da mafita...
Tsaro: Hukumar DSS Ta Sha Alwashin Hukunta Masu Yada Kalaman Batanci...
Hukumar
tsaro ta farin kaya DSS, ta ce ta kama wasu ‘yan Nijeriya da ke amfani da
shafin sada zumunta su na yada kalaman da ka...
Fasakwauri: Mai Yiwuwa Nijeriya Ta Dage Haramcin Shigo Da Motoci
Shugaban
hukumar yaki da fasa-kwauri ta Nijeriya Kanar Hameed Ali mai ritaya, ya ce mai
yiwuwa Nijeriya ta dage haramcin shigo da motoci ta iyakokin ta...
Hangen Nesa: Talauci Ke Kawo Tashin Hankali A Nijeriya – Buhari
Shugaban
kasa Muhammadu Buhari, ya ce akwai alaka tsakanin talauci da tashe-tashen hankulan
da ake fama da su a Nijeriya, domin idan bambanci tsakanin masu kudi...
Jirgin Rundunar Sojin Sama Ya Samu Hatsari a Jihar Katsina
Jirgin rundunar sojin saman Najeriya ya samu hatsari yayin sauka a jihar katsina bayan ya dawo daga aikin da su keyi na yakar 'yan...