Kabilanci: Mutane 22 Sun Mutu A Sabon Rikicin Tiv Da Jukun
Akalla mutane 22 aka kashe a wani sabon arangama
tsakanin 'yan kabilar Jukun da Tiv a karamar hukumar Wukari da ke kudancin
jihar Taraba.Tun a makwanni...
Tsaro: Dakarun Hadin Gwiwa Sun Kashe ‘Yan Boko Haram 39
Dakarun hadin gwiwa na kasashen tafkin Chadi, sun
hallaka mayakan Boko Haram 39 a wani gumurzu da suka yi a kan iyakar Najeriya
da Chadi.Wata sanarwa...
Zargin Kisan Fararen Hula: Kwamitin Rundunar Sojin Sama Ta Najeriya Ya...
Kwamitin bincike na rundunar sojin sama ta Najeriya
kan zargin kisan fararen hula a jihohin Katsina da Zamfara ya isa jihohin domin
bincike kan hakikanin abin...
Kenya: An Sace Makaman ‘Yan Sanda Da Ke Kallon Wasan Kwallo
Wasu barayi sun fasa ofishin ‘yan sandan Kenya, inda
suka sace makamai a daidai lokacin da jami’an ‘yan sandan ke kallon wasan
Barcelona da Manchester United...
Katsina: ‘Yan Sanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 40
Rundunar ‘yan sanda ta
jihar Katsina ta kama ‘yan ta’adda 40 wadanda
suka hada da masu garkuwa da mutane da ‘yan bindiga da ‘yan fashi da...
Yaki Da Fasa Kwabri: Hukumar Kwastam Ta Kama Mota Makare...
Hukumar yaki da masu
fasa kwabri a jihar Legas, ta kama wata babbar motar dakon kaya makare da
sinadarin kodin da kudin ta ya kai naira...
Tsaro: ‘Yan Sanda Sun Kama Wadanda Su Ka Yi Garkuwa Da...
Rundunar ‘yan Sandan Nijeriya, ta bada sanarwar kama wasu mutane su uku da ta ke zargi da hannu wajen yin garkuwa da dan jaridar...
Yaki Da Ta’addanci: Sojojin Najeriya Da Na Kamaru Sun Kashe ‘Yan...
Mahukunta hukumar Sojin Nijeriya, sun ce a ci-gaba da hare-haren hana Boko Haram samun damar yin barci, sun bindige ‘yan ta’adda 27 a wani...
Kariya: FRSC Ta Bukaci A Ba Jami’an Ta Damar Rike Makamai
Shugaban majalisar amintattu na hukumar kiyaye hadurra ta kasa Mallam Buhari Bello, ya yi kira ga gwamnatin tarayya ta sama wa ma’aikatan ta makaman...
Rikicin Zamfara: Sojoji Sun Yi Wa ‘Yan Ta’adda Rubdugu A Kauyen...
Rahotanni
na cewa, Sojoji sun yi wa mahara kisan rubdugu a kauyen Tsanau da ke cikin
Karamar Hukumar Zurmi ta Jihar Zamfara.Mazauna
yankin sun ce, sojojin sun...
Arewa Maso Gabas: Rundunar Sojin Najeriya Ta Kashe ‘Yan Boko Haram
Rudunar sojin Operation
Lafiya Dole tare da hadin kan dakarun sojin kasar Chadi sun sami nasarar akan
‘yan kungiyar Boko Haram a wata arangama
da suka yi...
Bincike: ‘Yan Majalisa Sun Kashe Naira Biliyan 140 A Shekara Ta...
Shugaban majalisar
dattawa, Bukola Saraki, ya bada umarnin a bayyanawa Duniya abinda majalisar
tarayya ta kashe a kasafin kudin shekara ta 2018.Kundin kasafin kudin
majalisar da...
‘Yan Fashi Da Makami : Rundunar ‘Yan Sanda Ta Kashe Mutane...
Rundunar ‘yan
sandan Najeriya ta ce sami nasarar hallaka 'yan fashi da makami 9 a dajin
Akilbi kusa da hanyar Abuja zuwa Kaduna.Mai magana da yawun...
Yaki Da Rashawa: EFCC Ta Kwace Wasu Gidaje Mallakin Diezani Madueke
Hukumar yaki da masu yi
wa tattalin arzikin kasa zagon kasa a Najeriya wato EFCC, ta yi nasarar karbe
wasu kadarorin tsohuwar ministar man fetur Diezani...
Hukumar FRSC Ta Gargadi Jami’an Ta Su Daina Bin Masu Laifi...
Hukumar kiyaye hadurra ta kasa ta gargadi jami’an ta su daina bin masu laifi a guje ko da kuwa sun aikata laifi.Jami’i mai kula...
DCP Abba Kyari Ya Cafke Wasu Manyan Masu Satar Mutane A...
Wasu masu garkuwa da mutane su bakwai da aka kama kwanan nan, sun bayyana yadda su ka kashe wani Ba’Amurke a cikin jihar Imo...
Ana Fargabar Rasa Rayuka A Sabon Rikicin Tibi Da Jukun A...
Mutane da dama ake fargabar sun rasa rayukan su, a wani sabon rikici da ya barke tsakanin kabilun Tibi da Jukun a yankin Wukari...
Hukumar FRSC Ta Gargadi Jami’an Ta Su Daina Bin Masu Laifi...
Hukumar
kiyaye hadurra ta kasa ta gargadi jami’an ta su daina bin masu laifi a guje ko da
kuwa sun aikata laifi.Jami’i
mai kula da sashen wayar...
DCP Abba Kyari Ya Cafke Wasu Manyan Masu Satar Mutane A...
Wasu
masu garkuwa da mutane su bakwai da aka kama kwanan nan, sun bayyana yadda su ka
kashe wani Ba’Amurke a cikin jihar Imo a shekara...
Taron Chadi: Shugabannin Kasashen Afrika Sun Koka Kan Rikicin Kasar...
Shugabannin kasashen
kungiyar yankin Sahara sun gudanar da wani taron gaggawa a Chadi wanda ya mayar
da hankali akan rikicin kasar Sudan .Shugaban Chadi Idris
Deby Itno,...

































































