Advertisement

Siyasa

Home Siyasa Page 5
PDP1

Girmamawa: Kungiyar G20 Dan Galadiman Ta Kai Wa Abubakar Mai Doki...

0
A wani mataki na ci gaba da neman goyon bayan al’umma kungiyar G20 Dan Galadiman Duguri ta kai wa jigo a jam’iyyar PDP Alhaji...
Bello Koko

Yashe Tashoshi Jiragen Ruwa: NPA Ta Kashe Fiye Da Dala Miliyan...

0
Bayani ya nuna cewa, Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwa ta Nijeriya NPA ta kashe fiye da Dala Miliyan 200 wajen aikin yashe hanyoyin teku da...
Yahaya Bello (1)

Kare Yahaya Bello: Gwamnatin Jihar Kogi Ta Nesanta Kan Ta

0
Gwamnatin Jihar Kogi ta nesanta Gwamnan jihar Usman Ododo da zargin da hukumar EFCC ke masa na tserewa da tsohon gwamnan jihar, Yahaya Bello,...
Yahaya Bello (1)

Zargin Badakala: Hukumar EFCC Na Neman Tsohon Gwamnan Jihar Kogi Yahaya...

0
Ministan shari'ar Najeriya ya bayyana takaici kan yadda ya ce wasu 'yan siyasa na kange kan su daga kamu bisa wasu laifuka da ake...
Wabara

Samar Da Mafita: Majalisar Amintattu Ta Ce Ɗaukar Matakan Shari’a Da...

0
Majalisar Amintattu ta jam'iyyar PDP ta yi zargin cewa akwai wasu ‘yan jam'iyyar da ke yi wa kundin tsarin mulkin jam'iyyar zagon ƙasa ta...
img 20210227 wa0004 2

Gurfana Gaban Kwamiti: Zailani Ya Ce Majalisa Ƙarƙashin Sa Ba Ta...

0
Tsohon shugaban majalisar dokokin jihar Kaduna Yusuf Zailani ya bayyana cewa majalisar Kaduna a karkashin sa ba ta amincewa wa tsohon gwamnan jihar Nasir...
YAHAYA BELLO and Ododo

Kama Yahaya Bello: EFCC Na Duba Yiwuwar Neman Taimakon Sojoji

0
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ɗage sauraron ƙarar da hukumar yaƙi da cinhanci ta EFCC ta shigar kan tsohon Gwamnan Kogi Yahaya...
images 1

Yabawa: ‘Dan Ganduje Ya Jinjinawa Aikin Hukumar Yaki Da Rashawa Ta...

0
Abdulaziz Ganduje, wanda 'da ne ga tsohon gwamnan jihar Kano, wato Abdullahi Umar Ganduje, ya kai ziyara ga shugaban hukumar yaki da cin hanci...
Ganduje (2)

Batun Ganduje: Jam’Iyyar APC Ta Kalubalanci Hukuncin Kotun Kano

0
Jam’iyyar APC ta dauki matakin shari’a a kan mai shari’a Usman Na’abba na babbar kotun jihar Kano, inda ta mika koke ga majalisar shari’a...
Ganduje (2)

Martani: Ganduje Ya Ce Shaƙiyanci Na Neman Kunno Kai A Siyasar...

0
Tsohon gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya ce har gobe shi ne shugaban jam'iyyar APC duk da hukuncin da alƙalin babbar kotun jihar...
el Rufai1

Tallafin Mai: El Rufa’i Ya Ce Gwamnatin Najeriya Na Biyan Kudi...

0
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El Rufai ya yi zargin cewa gwamnatin Najeriya na ci gaba da biyan tallafin mai wani abu da...
Tinubu El Rufai

El-Rufai Ga Tinubu: Ka Sallami Duk Wanda Ya Gaza Kokari A...

0
Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya shawarci shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya kori duk wanda ya gaza aiki tukuru a gwamnatin sa.Nasir...
Ganduje (2)

Dakatar Da Ganduje: APC A Kano Ta Kori Shugabannin Jam’Iyyar A...

0
Kwamitin ayyuka na jam’iyyar APC reshen jihar Kano ya sanar da dakatar da wasu jiga-jigan jam’iyyar a unguwar Ganduje da ke karamar hukumar Dawakin...
nlc 1 0

Mafi Karancin Albashi: Kungiyoyin NLC Da TUC Sun Bukaci Gwamnati Ta...

0
Kungiyar Kwadago ta Najeriya NLC tare da ta gamayyar kungiyoyin kwadagon TUC, sun nemi gwamnati ta biya Naira dubu 615 ga ko wane ma’aikaci...

TSaikon naɗin jakadun najeriya zuwa ketare: masana diflomasiyya sun nuna damuwa.

0
Wasu 'yan Najeriya sun soma nuna damuwa kan dogon lokacin da gwamnatin ta dauka, ba tare da tura jakadunta wasu kasashen ketare ba.Masu nuna...

Caccakar Uba Sani: Jam’Iyyar APC Ta Dakatar Da Shugabar Matan Jam’Iyyar

0
Jam’iyyar APC a Jihar Kaduna ta dakatar da shugabar matanjami’yyar, Maryam Suleiman, kan sukar gwamnan jihar, UbaSani.Takardar dakatarwa mai kwanan watan 31 ga watan...

Yaki Da Almundahana: Manyan Ɓarayi Ma Ba Za Su Tsira Ba...

0
Shugaban hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta kasa EFCCMista Ola Olukoyede ya tabbatar da cewa ba zai bar manyanɓarayi ba a yaƙin...

Siyasar Turkiyya: Nasarar Tarihi Ta ‘Yan Adawa Ta Gigita Erdogan

0
Magoya bayan 'yan adawa na bikin samun nasarar cin zaɓenmagajin gari a Istanbul da sauran birane yayin da girman nasararke daɗa fitowa filiBabbar jam'iyyar...

Tattalin Arziki: Yadda Gwamnoni 13 Suka Ci Bashin Kusan Naira Biliyan...

0
Hukumar kula da basussuka ta kasa ta ce a cikin wata shidasababbin gwamnonin jihohi 13 na ƙasar ciki har da Kano, daZamfara, da Katsina...

Zan Yi Shugabanci Cikin Ƙas-Ƙas Da Kai – Zaɓaɓɓen Shugaban Senegal

0
Zaɓaɓɓen shugaban kasar Senegal Bassiorou Diomaye ya yialƙawarin yin mulki tare da ƙan-ƙan da kai da kuma nunagaskiya.Diomaye ya bayyana haka ne a jawabinsa...
Call To Listen