Siyasa
Home Siyasa
Ba Zan Janye Wa Kowa Ba, Amma Na ‘Jone’ Da Guruf...
Mai tsawatarwa na Majalisar Dattawa Sanata Orji Kalu, ya cebai janye wa kowa ba kuma ba zai janye kudirin sa na nemankujerar shugaban majalsar...
Remi Tinubu Ta Sanya Wa Babban Dakin Taron Cibiyar Mata Ta...
Uwargidan shugaban kasa Oluremi Tinubu, ta sauya sunan babban dakin taro na ‘Maryam Babangida zuwa sunan Maryam Abacha.Zauren, wanda a da ake kira da...
Sallamar Ma’aikata: Majalisar Wakilai Ta Umarci CBN Ya Dakatar Da Aniyar...
Majalisar wakilai ta dauki wani mataki da wasu ke gani abin alheri ne bayan jin irin koken da suka rika tashi kan batun korar...
EFCC Ba Ta Taɓa Gayyata Ta Ba – Jonathan
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, ya musantaiƙirarin da mawaƙi Femi Kuti ya yi a kan sa cewa HukumarEFCC ta gayyace shi a kan zargin...
Girmamawa: Kungiyar G20 Dan Galadiman Ta Kai Wa Abubakar Mai Doki...
A wani mataki na ci gaba da neman goyon bayan al’umma kungiyar G20 Dan Galadiman Duguri ta kai wa jigo a jam’iyyar PDP Alhaji...
Gwamnatin Anambra Ta Yafe Wa Masu Ƙananan Sana’o’i Haraji
Gwamnatin jihar Anambra ta cire masu ƙananan sana'o'i da jarin su yake ƙasa da Naira dubu100 daga biyan haraji.Kwamishinan yaɗa labarai na jihar, Law...
Jihar Edo: Gwamna Obaseki Yayi Karin Albashi Daga N40,000 Zuwa N70,000.
Obaseki ya bada wanan sanarwan ne a’ yayin da ake bikin kadamar da sabuwar sakatariya na kungiyoyin kwadago a’ jihar Edo.Wannan cigaban dai ya...
Sama Ba Za Ta Faɗo Ba Idan Aka Cire Tinubu Daga...
Dan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP Atiku Abubakar,ya bukaci kotun sauraren ƙararrakin zaɓe ta tsige shugabanƙasa Bola Ahmed Tinubu daga kujerar sa.A cikin...
El-Rufa’I Ya Roki ‘Yan Kaduna Kar Su Zaɓi PDP A Shekara...
Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa’i, ya roƙi al’ummar jihar Kaduna cewa kada su zaɓi jam’iyyar PDP a shekara ta 2023, domin a cewar sa,...
Atiku Ya Sake Bada Tabbacin Bayar Da Kaso 40 Na Mukamai...
Dan Takarar shugaban kasa na Jam’iyyar PDP Atiku Abubakar, ya ba matasan Nijeriya tabbacin bar masu kyakkyawan tarihi idan aka ba shi damar jagorantar...
Shugabancin Majalisa: Sai Na Ga Abinda Ya Ture Wa Buzu Naɗi...
Tsohon gwamnan jihar Zamfara AbdulAziz Yari, ya ce sai yaga abin da ya ture wa buzu naɗi a takarar shugaban majalisardattawa da ya ke...
KOTU Ta Ci Tarar Tsohon Ministan Buhari, Saboda Ya Yi Wa...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja, ta kori ƙarar da tsohon Ƙaramin Ministan Ƙwadago Festus Keyamo ya shigar a kan ɗan takarar shugaban ƙasa...
Zaɓaɓɓun Gamayyar Jam’Iyyun Adawa Sun Kafa Kwamitin Fito Da Ɗan Takara...
Zaɓaɓɓun ‘yan majalisar wakilai daga jam’iyyun adawabakwai, sun ce za su yi amfani da yawan su a jimlace dominsu samar da shugabannin Majalisar Wakilai,‘Yan...
Zargin ‘Yan Majalisa Da Sace Kayan Ofis: Sanata Oshiomhole Ya Bada...
Dan majalisar Dattawa Sanata Adam Oshiomhole, ya baSanatoci da ‘yan majalisar wakilai haƙuri, bayan ya zargiwaɗanda ba su zarce a zaɓen shekara ta 2023...
Bayan Shekara 9, Kotu Ta Wanke Sule Lamido Da ’Ya’Yansa Daga...
Kotun Daukaka Kara da ke Abuja, ta wanke tsohon GwamnanJihar Jigawa Alhaji Sule Lamido da ‘ya’yan sa biyu dagazargin rub-da-ciki a kan wasu kudade.Kotun,...
cire tallafin mai: babu shirin karin kudin kiran waya – NCC
Hukumar kula da harkokin sadarwa ta Nijeriya NCC, tananata cewa babu wani shirin kara kudin kiran wayar tarhosakamakon cire tallafin Man fetur da aka...
Wata Kungiya Na Neman Kotu Ta Dakatar Da Rantsar Da Zababben...
Wasu mazauna birnin Tarayya Abuja, sun bukaci wata babbarkotu ta dakatar da rantsar da zababben shugaban kasa BolaAhmed Tinubu.Mutanen, wadanda su ka samu wakilcin...
Zuma Zai Ƙaddamar Da Sabuwar Jam’iyya Kwanaki Kafin Zaɓen
Jacob Zuma, zai ƙaddamar da manufofin sabuwar jam’iyyar sa ƙasa da mako biyu kafin babban zaɓen kasar.Komawar sa fagen siyasar, ta hanyar jam’iyyar sa...
Rantsar Da Tinubu: Za A Kulle Wasu Ma’Aikatu A Abuja Tsawon...
Hukumomi a Nijeriya za su hana shiga da fita a kewayenSakatariyar Gwamnatin Tarayya da ke tsakiyar birnin Abujana tsawon kwana huɗu, saboda bikin rantsar...
Abbas Ya Sanar Da Manyan Jagororin Majalisar Wakilai
Shugaban majalisar wakilai Tajudeen Abbas, ya sanar daJulius Ihonvbere daga jihar Edo a matsayin shugaban masurinjaye na majalisar, da kuma Usman Kumo daga jihar...


































































