Jajircewa: Gwamnatin Tarayya Ta Yabawa Al’ummar Ƙasa
Gwamnatin tarayya ta ce tana yabawa da jajircewar ƴan ƙasa a daidai wannan lokaci da ake fama da matsaloli sanadiyar gyare-gyaren inganta tattalin arzikin...
Kirkiro Masarautu: Fintiri Zai Samar Da Kartin Sarakuna A Jihar Adamawa
Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri, ya sanar da shirin gwamnatin sa na ƙirkiro da sabbin masarautun gargajiya bisa hujjar ƙarin buƙatar hakan daga...
Yunƙurin Hana Kuɗaɗen Ƙananan Hukumomin Kano: Kotu Ta Dakatar Da CBN
Wata babbar kotun jihar Kano ta bayar da umarnin hana hukumomin tarayya dakile kason kudaden da ake ba kananan hukumomi 44 na jihar...
Gwamnatin Najeriya Ta Kwace Kwangilar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna
Gwamtain tarayya ta sanar da kawo ƙarshen yarjejeniyar gina hanyar Abuja zuwa Kaduna da ta ƙulla da kamfanin Julius Berger.Bayan cikar wa’adin kwana 14...
Lashe Zabe: Shugaba Tinubu Ya Taya Donald Trump Murna
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya taya Donald Trump murna, inda ya ce a shirye yake su ci gaba da aiki tare domin inganta alaƙa...
Rikicin Cikin Gida: Jam’iyyar LP Mai Mulkin Jihar Abia Ta Kasa...
Jam'iyyar Labour da ke mulkin jihar Abia ta kasa cin ko da ɗaya daga ƙananan hukumomin jihar 17 a zaɓen ƙananan hukumomin da aka...
Rikicin Siyasa: Baraka Ta Kunno Kai A Kwankwasiyya
Babbar ɓaraka ta kunno kai a tafiyar siyasar Kwankwasiyya ta jam'iyyar NNPP, yayin da 'yan majalisar tarayya biyu a jihar suka sanar da ficewa...
Fifita Yarbawa: Kungiyar AFENIFERE Ta Soki Lamarin Shugaban Kasa Tinubu
Ƙungiyar kishin ƙabilar Yarabawa zalla ta Afenifere ta gargaɗi Shugaba Bola Ahmed Tinubu a kan abin da ta kira sonkai da fifita 'yan ƙabilar...
Uwargidan Shugaba Tinubu Sa Ribadu Za Su Jagoranci Yi Wa Kasa...
Uwargidan shugaban ƙasa, Da mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Ribadu za su jagoranci addu'a ta musamman domin neman sauƙin...
Karin Haske: An Bayyana Dalilin Da Ya Sa Tinubu Ya Sallami...
Mai magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga, ya bayyana cewa sallamar ministoci da shugaban nasa ya yi ya dogara ne ga irin kallon...
Tinubu Ya Ce Ministoci Su Yi Amfani Da Motoci Uku Kacal...
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya taƙaita yawan motoci da ministocin sa da sauran shugabannin hukumomin gwamnati za su yi amfani da su a...
Ayyukan Jinkai Gwamnatin Tarayya Za Ta Raba Wa Talakawa Miliyam 20...
Gwamnatin tarayya ta ce tana shirin raba wa talakawan ƙasar guda 20 tallafin kuɗi domin rage musu raɗaɗin rayuwa.Ministan kuɗi da tattalin arziki na...
Fadar Shugaban Kasa Ta Ce Babu Gibin Shugabanci Duk Da Cewa...
Fadar shugaban ƙasar Najeriya ta ce ba za a samu giɓin shugabancin ƙasar ba duk da cewa shugaban ƙasa Bola Tinubu da mataimakinsa Kashim...
Kotu Ta Hana Tsige Damagun A Matsayin Shugaban Riƙo Na Jam’iyyar...
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta dakatar da kwamitin amintattu BOT da majalisar ƙolinta daga cire Umar Damagun a matsayin shugaban riƙo na...
APC Ta Ce Gwamnatin Tinubu Ba Za Ta Sauya Matakan Ta...
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta shaida wa ƴan adawa cewa, su daina tunanin gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu za ta sauya...
Yabo: Ministan Yada Labarai Ya Ce Matakan Tinubu Na Gyara Kura-Kuran...
Gwamnatin tarayya ta ce shugaban ƙasa Bola Tinubu ya ɗauki wasu matakai da tsare-tsare ne domin gyara wasu kura-kuran da aka tafka a baya...
Kungiyar Matasan Arewa Ta Bukaci Shugaban Kasa Ya Sanya Baki
Kungiyar matasa ta Arewa Youth for peace and security ta bukaci shugaban kasa da ya sanya baki wajen biyan ma'aikatan majalisar kula da magunguna...
Taron China Da Afirka Zai Kara Tasirinta A Nahiyar-Masana
Yayin da tasirin wasu a nahiyar ke fuskantar barazana - misali Faransa da sauran ƙasashen Tarayyar Turai waɗanda hukumomin soji na Sahel suka juya...
Mamba A Kungiyar Confederation Of APC Group Yabagi Ya Rasu
Mun Sami labarin rasuwar Muhammad Yabagi Mai shekara 45.Muhammad Yabagi, ya rasu ne bayan ya yi fama da gajeruwar jinya a Kaduna.Ya rasu ya...
Gwamnoni Sun Kai Wa Shettima Ziyarar Ta’aziyya
Shugaban ƙungiyar gwamnonin Nijeriya (NGF), ya jagoranci takwarorin sa wajen ziyarar ta’aziyyar ga mataimakin shugaban ƙasa,Kashim Shettima, kan rasa surikar sa bayan dawowar...

































































