Advertisement

Tsokaci

Home Tsokaci
Tsokaci
download (11)

N-Power: Bulama Bukarti Ya Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Da Su Cigaba...

0
Wani babban lauya kuma mai sharhi kan al’umurar yau da kulum, mai suna Bulama Bukarti ya ja hankalin gwamnatin tarayya da su cigaba da...

Ƙungiyar Motocin Dakon Mai Na Nijeriya Ta Fara Yajin Aiki ‘Kan...

0
Direbobin tankokin dakon man fetur a Nijeriya sun fara yajin aikin a ranar Litinin sakamakon ƙarin kudin da ake kashewa a wajen ayyuka, saboda...

Bill Gates Da Ɗangote Sun Jinjina Wa Tinubu Kan Cire Tallafin

0
Hamshaƙin ɗan kasuwa Aliko Ɗangote da takwaran sa BillGates, sun taya Shugaban Ƙasa Bola Tinubu murnar ciretallafin man fetur da ya yi da sauran...
NAHCON

Hukumar Alhazai A Kano Ta Koka Kan Rashin Sayen Kujera

0
Shugaban hukumar alhazan jihar Kano, Alhaji Lamin Rabi’u Danbappa ya nuna damuwarsa kan ƙarancin sayen kujerun aikin Hajji mai zuwa a kano.Shugaban ya bayyana...

Sarkin Lafiya Sidi Bage Ya Bukaci Daukar Matakin Dakile Yunwa A...

0
Mai martaba Sarkin Lafiya Sidi Mohammed Bage, ya koka a kan halin kuncin rayuwar da jama'a ke ciki, inda ya bukaci gwamnati da ‘yan...

’Yan Ta’adda Sun Fara Yaudarar Kananan Yara Zuwa Cikinsu

0
Masu garkuwa da mutane sun dauki wani sabon salo na yaudarar kananan yara su shigo cikinsu a jihar Sakkwato.Idan ba a manta ba, a...
Sa'adu Abubakar Sultan of Sokoto (1)

Martani: Sarkin Musulmi Ya Ce Sarakunan Gargajiya Ba Su Tsoron Gwamnoni

0
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Mohammad Sa'ad Abubakar III ya musanta maganar da ake cewa sarakunan gargajiya na tsoron gwamnoni.Mohammad Sa'ad Abubakar III Ya bayyana...

Fasa Bututu: NNPC Ya Ce An Saci Danyen Man Najeriya Sau...

0
Kamfanin Man Fetur na Najeiya NNPCL ya ce sau 240 barayi suka fasa butun danyen mai a sassan Najeriya a cikin mako guda da...
Sa'adu Abubakar Sultan of Sokoto (1)

Sultan Ya Buƙaci Ƴan Najeriya Su Daina Tsine Wa Shugabanni

0
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III ya yi kira ga ƴan Najeriya su riƙa yi wa shugabannin ƙasa addu'a duk yanayin da...
IMG 20230301 WA0022

Shigowar Hunturu: An Samu Ƙaruwar Gobara A Kano

0
Hukumar kashe gobara a Kano ta ce an samu ƙarin tashin gobara a faɗin jihar sakamakon shigowar yanayin hunturu a wasu yankunan arewacin Najeriya.Kakakin...

Najeriya Za Ta Kaddamar Da Kofofi Masu Amfani Da Na’ura A...

0
A kokarinta na saukakawa matafiya zirga-zirga a filayen tashi da saukar jiragen kasa, gwamnatin tarayya ta sanar da shirinta na kaddamar da kofofi masu...

Ana Gallaza Wa Ɗalibai Musulmai A Jami’o’i Mallakin Kiristoci A Nijeriya...

0
Ƙungiyar Kare Muradun Musulmai a Nijeriya MURIC, ta yi zargin cewa ana gallaza wa ɗalibai Musulmi da ke karatu a jami’o’i musu zaman kan...

Yajin Aiki: Ayyukan Bangaren Kiwon Lafiya A Najeriya  Sun Shiga Halin...

0
Shugaban kungiyar likitocin Najeriya Dr. Orji Emeka Innocent, ya ce yajin aikin da kungiyar likitocin Najeriya NARD ta fara ya jefa harkoki da cibiyoyin...

Ƙarancin Kuɗaɗe: Emefiele Maƙetaci Ne, Macuci, Kuma Mamugunci – Soyinka

0
Farfesa Wole Soyinka, ya zargi Gwamnan Babban BankinNijeriya Godwin Emefiele da laifin cin zarafi da ƙuntata waɗan Adam, wanda ya ce gagarumin laifi ne...

Al’ummar Iyakokin Nijeriya Da Nijar Na Fargabar Abun Da Zai Biyo...

0
Wasu al’ummomi mazauna iyakokin Nijeriya da Nijar, sun fara nuna fargaba a kan abin da ka iya zama illa gare su muddin ba a...

Kotu Ta Jingine Hukuncin Da Ya Tsige Sufeta Janar Na Yan...

0
Babbar Kotun tarayya da ke birnin Awka na jihar Anambra, tajingine hukuncin tsige Usman Alkali Baba daga matsayinshugaban rundunar ‘yan sandan Nijeriya.Rahotanni sun ce...

Tonon Silili: CBN Ya Kasa Yin Bayanin Yadda Aka Yi Bindiga...

0
Wani Bincike da Ofishin Akanta Janar na Tarayya ya gudanar ya nuna cewa, Babban Bankin Nijeriya ya kasa yin bayanin yadda aka yi da...

Rashin Tsaro Da Yunwa: Mun San Mafita Aiwatarwa Ne Matsala —Sarkin...

0
Mai al’farma sarkin musulmi Muhammad Sa’ad Abubakar na III, ya ce jagororin Arewa sun san hanyoyin da za a magance matsalar tsaro da talauci...

Majalisar Dattawa Ta Dauki Mataki Kan Masu Zanga-Zangar Da Su Ka...

0
Majalisar dattawa ta kafa kwamitin da zai tattauna da ƙungiyoyin ƙwadago da ke zanga-zanga, waɗanda su ka karya ƙofar shiga majalisar ta farko.Masu zanga-zangar...

Cire Tallafin Mai: Najeriya Na Farin Cikin Da Mulkinka, APC Ga...

0
Shugabannin jam’iyyar APC, sun shaida wa shugaba Tinubu cewa Nijeriya ta na farin ciki da shi bisa jajircewa da matakan da ya ɗauka ya...
Call To Listen