Advertisement

Tsokaci

Home Tsokaci
Tsokaci

Ƙungiyar Motocin Dakon Mai Na Nijeriya Ta Fara Yajin Aiki ‘Kan...

0
Direbobin tankokin dakon man fetur a Nijeriya sun fara yajin aikin a ranar Litinin sakamakon ƙarin kudin da ake kashewa a wajen ayyuka, saboda...

Cire Tallafin Mai: Najeriya Na Farin Cikin Da Mulkinka, APC Ga...

0
Shugabannin jam’iyyar APC, sun shaida wa shugaba Tinubu cewa Nijeriya ta na farin ciki da shi bisa jajircewa da matakan da ya ɗauka ya...

Fasa Bututu: NNPC Ya Ce An Saci Danyen Man Najeriya Sau...

0
Kamfanin Man Fetur na Najeiya NNPCL ya ce sau 240 barayi suka fasa butun danyen mai a sassan Najeriya a cikin mako guda da...

Sarkin Lafiya Sidi Bage Ya Bukaci Daukar Matakin Dakile Yunwa A...

0
Mai martaba Sarkin Lafiya Sidi Mohammed Bage, ya koka a kan halin kuncin rayuwar da jama'a ke ciki, inda ya bukaci gwamnati da ‘yan...

Nijar: Matakai Na Diflomasiyya Ya Kamata Ecowas Ta Dauka Ba Na...

0
Dan takarar shugaban n a jam’iyyar PDP Atiku Abubakar, ya bayyana ra’ayin sa dangane da juyin mulkin da aka yi a jamhuriyar Nijar.Atiku Abubakar,...

Majalisar Dattawa Ta Dauki Mataki Kan Masu Zanga-Zangar Da Su Ka...

0
Majalisar dattawa ta kafa kwamitin da zai tattauna da ƙungiyoyin ƙwadago da ke zanga-zanga, waɗanda su ka karya ƙofar shiga majalisar ta farko.Masu zanga-zangar...
Sa'adu Abubakar Sultan of Sokoto (1)

Sultan Ya Buƙaci Ƴan Najeriya Su Daina Tsine Wa Shugabanni

0
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III ya yi kira ga ƴan Najeriya su riƙa yi wa shugabannin ƙasa addu'a duk yanayin da...
download (11)

N-Power: Bulama Bukarti Ya Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Da Su Cigaba...

0
Wani babban lauya kuma mai sharhi kan al’umurar yau da kulum, mai suna Bulama Bukarti ya ja hankalin gwamnatin tarayya da su cigaba da...

Ƙarancin Kuɗaɗe: Emefiele Maƙetaci Ne, Macuci, Kuma Mamugunci – Soyinka

0
Farfesa Wole Soyinka, ya zargi Gwamnan Babban BankinNijeriya Godwin Emefiele da laifin cin zarafi da ƙuntata waɗan Adam, wanda ya ce gagarumin laifi ne...
Sa'adu Abubakar Sultan of Sokoto (1)

Martani: Sarkin Musulmi Ya Ce Sarakunan Gargajiya Ba Su Tsoron Gwamnoni

0
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Mohammad Sa'ad Abubakar III ya musanta maganar da ake cewa sarakunan gargajiya na tsoron gwamnoni.Mohammad Sa'ad Abubakar III Ya bayyana...

Kotu Ta Jingine Hukuncin Da Ya Tsige Sufeta Janar Na Yan...

0
Babbar Kotun tarayya da ke birnin Awka na jihar Anambra, tajingine hukuncin tsige Usman Alkali Baba daga matsayinshugaban rundunar ‘yan sandan Nijeriya.Rahotanni sun ce...
FB IMG 1722354991742

Sufuri: Fasinjoji Sun Makale Bayan Jiragen Sama Sun Katse Zirga-Zirga

0
Fasinjoji a faɗin kasar nan sun shiga tasku, bayan da kamfanonin jiragen sama suka dakatar da zirga- zirga.Hakan ya jefa mutane da dama cikin...

Sai Kin Nuna Min Ubana —’Ya Ga Uwarta A Kotu

0
Wata mata ta maka mahaifiyar ta a kotu, ta na neman sai ta nuna mata mahaifin ta a yankin Birnin Tarayya Abuja.Matar ta ce...

Rashin Tsaro Da Yunwa: Mun San Mafita Aiwatarwa Ne Matsala —Sarkin...

0
Mai al’farma sarkin musulmi Muhammad Sa’ad Abubakar na III, ya ce jagororin Arewa sun san hanyoyin da za a magance matsalar tsaro da talauci...

’Yan Ta’adda Sun Fara Yaudarar Kananan Yara Zuwa Cikinsu

0
Masu garkuwa da mutane sun dauki wani sabon salo na yaudarar kananan yara su shigo cikinsu a jihar Sakkwato.Idan ba a manta ba, a...

Yawan Marasa Aiki a Nijeriya Zai Karu Zuwa Kashi 41 a...

0
Kamfanin ba da shawara a kan haraji na duniya KPMG, ya yihasashen cewa rashin aikin yi a Nijeriya zai karu zuwa samada kashi 40...
courtss 688508 772421 850x460

Majalisar Harkokin Shari’a Ta Najeriya Ta Nemi A Kori Wasu Alƙalai

0
Majalisar kula da harkokin shari'a a Najeriya ta bayar da shawarar yi wa wasu manyan alƙalai biyu ritaya saboda laifin yin ƙarya a shekarun...

Tsokaci : Budaddiyar Wasika, Zuwa Ga Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar...

0
Daga: Jibrin IbrahimWadda Aliyu Abdullahi Gora II ya FassaraWasikar neman bahasin da ka aike wa mai martaba sarkin Kano ce ta janyo hankali na,...

Bill Gates Da Ɗangote Sun Jinjina Wa Tinubu Kan Cire Tallafin

0
Hamshaƙin ɗan kasuwa Aliko Ɗangote da takwaran sa BillGates, sun taya Shugaban Ƙasa Bola Tinubu murnar ciretallafin man fetur da ya yi da sauran...

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙara Harajin Shigo Da Shinkafa Da Alkama

0
Gwamnatin tarayya ta bada sanarwar sake waiwayar harajinshigo da kaya daga ketare a matsayin wani ɓangare na tsaradokar harajin Gamayyar kasuwanci ta Afirka, lamarin...
Call To Listen