Ta’addanci: ‘Yan Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Jami’an Hukumar Bada...
Wasu
gungun ‘yan bindiga, sun bude wuta a kan wasu jami’an hukumar bada agajin gaugawa,
inda su ka yi awon gaba da mutane hudu daga cikin...
Garkuwa Da Mutane: Majalisar Dattawa Ta Gayyaci Shugaban ‘Yan Sandan Nijeriya
Majalisar
dattawa ta bukaci shugaban rundunar ‘yan sandan Nijeriya Muhammadu Adamu ya
bayyana gaban ta, domin jin ta bakin sa game da yadda ta’addancin masu garkuwa
da...
Boko Haram: Gwamnatin Nijeriya Ta Nemi Kasar Rasha Ta Kawo Mata...
Gwamnatin tarayya ta nemi agajin kasar Rasha domin kawo karshen ta’addancin kungiyar Boko Haram, musamman a yankin Arewa maso Gabashin Nijeriya da gabar tafkin...
Rasha: Putin Da Kim Na Gudanar Da Taro
Shugabannin
Kasashen Rasha da Koriya ta Arewa sun fara gudanar da taronsu na farko a birnin
Vladivostok wanda zai mayar da hankali kan inganta dangantakar kasashen...
Yaki Da Ta’addanci: Akwai Matsalar Da Muke Fuskanta – Garba Shehu
Gwamnatin
tarayya ta ce babban kalubalen da take fuskanta a yakin da take yi da kungiyar
Boko Haram, shine karancin jami’ai a hukumomin tsaron Najeriya.Mai
magana...
Zanga-Zanga: ’Yan Shi’a Sun Karya Kofar Majalisar Tarayya
Mabiya
akidar Shi’a sun karya kofar shiga majalisar tarayya ta farko, inda suka kutsa harabar
majalisar a Abuja.Lamarin
ya auku ne a lokacin da ‘yan Shi’an suka...
Rikicin Adamawa Da Taraba: Buhari Ya Bada Umarnin Kai Dauki
Shugaban
kasa Muhammadu Buhari ya bada umarnin a gaggauta kai dauki a yankunan da kashe-kashe
da kone-kone ya shafa a jihohin Adamawa da Taraba.Shugaban
tawagar kai dauki,...
Yaki Da Ta’addanci: Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 6, Sun Kama...
Rundunar sojin Nijeriya ta kashe wasu ‘yan ta’adda 6, tare da kama wasu masu taimaka wa ‘yan ta’adda da bayanan sirri 18 ciki kuwa...
Gargadi: Sanata Shehu Sani Ya Gargadi Masu Yawon Shakatawa A Kan...
Dan majalisar dattawa Sanata Shehu Sani, ya gargadi masu yawon bude ido su kiyayi ziyartar jihar Kaduna.Shehu Sani ya bayyana haka ne a shafin...
Ta’addanci: ‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutane 10 A Kauyen Sherere...
Wasu gungun ‘yan bindiga sun bude wa mazauna kauyen Sherere da ke karamar hukumar Kankara ta jihar Katsina wuta, lamarin da ya yi sanadiyyar...
Zargin Kashe Farar Hula: Sarakunan Zamfara Sun Nemi Yafiyar Sojin Saman...
Sarakunan Jihar Zamfara sun nemi gafarar rundunar sojin sama ta Nijeriya, biyo bayan zargin da su ka yi mata na kashe fararen hula da...
Sudan: Masu Zanga-Zanga Sun Yanke Hulda Da Gwamnati
Shugabannin masu
zanga-zanga a Sudan sun ce ba su ba gwamnatin soja ta kasar wadda ta maye
gurbin hambararren shugaba Omar al-Bashir.Suna zargin gwamnatin
tana dauke da...
Kaduna: An Gano Wace Baturiyar Da Masu Garkuwa Suka Kashe
An gano wace ce Baturiyar
da wasu 'yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne suka kashe
a karamar hukumar Kajuru a jihar...
Sri Lanka: Akalla Mutum 300 Suka Mutu A Hare-Hare
Kusan mutum 300 ne aka
tabbatar da mutuwarsu a jerin hare-haren da aka kai a Sri Lanka, yayin da kusan
500 suka jikkata.Wakilin kafar yada
labarai ta...
Benuwe: ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 11
Rikicin kabilanci
tsakanin wasu kabilu a jihar Benuwe ya dauki sabon salo bayan wasu 'yan bindiga
sun bude wuta akan wasu mabiya addini kirista a kauyen...
Tsaro: Kwamitin Koli Na Shari’a Ya Soki Gwamnatin Tarayya
Kwamitin koli na harkokin
shari'ar musulunci ya soki salon shugabancin gwamnati tarayya akan sha’anin tsaro,
inda ya yi kira ga gwamnati ta sauya salon yakin da...
Rashin Tsaro: Matsalar Ta Yi Arewa Katutu – Sarkin Kano
Mai martaba sarkin Kano
Muhammadu Sanusi II, ya koka a game da yadda yunwa da talauci suka dabaibaye
Arewacin Najeriya.Sarkin na Kano ya
bayyana hakan ne a...
Takaddama: Hukumar Sojin Sama Ta Kafa Kwamitin Binciken Zargin Sarakuna
Hukumar
Tsaro ta Sojojin Sama na Nijeriya, ta bayyana kafa kwamitin binciken zargin da
Sarakunan Gargajiya na Jihar Zamfara su ka yi cewa sojoji sun kashe...
Gadara: ‘Yan Bindigar Zamfara Sun Ce Za Sun Rika Kashe Mutane...
Wani rahoto da muka
samu na cewa ‘yan ta’addan da suka addabi al’ummar jihar Zamfara sun ce za su
cigaba da kashe mutane a jihar, tunda...
Ta’addanci: ‘Yan Bindiga Sun Kara Kashe Mutane 16 A Jihar Zamfara
A
kalla mutane 16 ne suka mutu a wani hari da ‘yan ta’adda suka kai ranar Alhamis
a kauyen Marke da ke karamar hukumar Tsafe a...

































































