Rikicin Zaria: ‘Yan Shi’a Sun Gabatar Da Shaidar Cewa El-Zakzaky Ya...
Mabiya akidar shi’a sun gabatar wa kungiyar kare
hakkin dan Adam ta duniya wasu shaidu da ke nuna cewa idon shugaban su Ibrahim
El-Zakzaky na hagu...
Harin Daura: ‘Yan Bindigar Da Su Ka Sace Magajin Garin Daura...
Masu garkuwa da mutanen da su ka sace Magajin Garin
Daura Alhaji Musa Umar Uba, sun tuntubi iyalan sa bayan wasu sa’o’i da sace shi...
Kalubale: Shugabannin Siyasa Sun Fi Yarda Da Bokaye Fiye Da Jami’an...
Babban Daraktan hukumar Tsaro ta farin kaya DSS Yusuf Bichi, ya danganta wasu daga cikin matsalolin tsaron da ake fuskanta a Nijeriya da yadda...
Rikici: An Kashe Mutane Uku Da Shanu 319 A Jihar Filato
Rundunar ‘yan Sanda ta Jihar Filato, ta tabbatar da kashe mutane uku da shanu masu yawa a wani sabon rikici da ya barke a...
Harin Ta’addanci: An Yi Jana’izar Mutane 14 A Karamar Hukumar Safana...
An yi jana’izar akalla mutane 14 da su ka mutu sakamakon wani mummunan hari da ‘yan bindiga su ka kai kauyen ‘Yancala Gobirawa da...
Farmaki: Mayakan Boko Haram Sun Kai Wa Sojoji Farmaki A Jihar...
A wani harin samame da mayakan Boko Haram suka kai a kan wani sansanin sojoji a Jihar Barno, sun kashe jami’an soji biyar tare...
Ta’addanci: ‘Yan Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Fasinjoji A Kan...
Rahotanni na cewa, masu garkuwa da mutane sun sake bayyana a kan hanyar Abuja zuwa Kaduna, inda su ka yi awon gaba da fasinjoji...
Hare Haren Bom: Gwamnati Ta Haramta Wa Matan Musulmai Sa Nikabi
Gwamnatin kasar Sri
Lanka ta sanar da haramta ma Mata Musulmai sanya kowanne irin nikabi a bainar
jama’a, inda gwamnatin tace ta dauki wannan mataki ne...
Garkuwa Da Mutane: ‘Yan Sanda Sun Kama Wanda Ya Kashe Agwam...
Rundunar ‘yan sandan
Najeriya ta sanar da kama wani mutum mai suna Abubakar Ibrahim mai shekaru 37
wanda take tuhumar da zargin kashe Agwam Adara Maiwada...
Kaduna: Rundunar ‘Yan Sanda Ta Musanta Labarin Sabon Rikici
Rundunar ‘yan sanda
Jihar Kaduna ta karyata jita-jitar da ake yadawa cewa an sami barkewar rikicin kabilanci
da na addini a wasu sassan jihar.Kwamishinan ‘yan sandan
jihar...
Matakan Tsaro: ’Yan Sanda Sun Kama Mahara 36 A Jihar Kaduna
Rundunar
’yan Sanda ta Jihar Kaduna, ta bada sanarwar kama wasu batagari 36 a cikin ‘yan
makonni kadan tare da kwato shanun da barayin shanu su...
Harin Ta’addanci: Ba Zamu Kyale Duk Wanda Aka Samu Da Hannu...
Shugaban
kasa Muhammadu Buhari, ya ce gwamnatin tarayya ba za ta kyale duk wanda aka
samu da hannu a halaka rayuka da dukiyoyin jama’a a jihohin...
Martani: Samuel Otrom Ya Karyata Jita-Jitar Cewa Ya Na Shirin Barin...
Gwamna
Samuel Ortom na jihar Benue, ya yi watsi da jita-jitar da ke cewa ya na shirin
barin jam’iyar PDP zuwa jam’iyyar APC.Samuel
Ortom ya shaida...
Kashe-Ashe: An Bukaci A Sa Dokar Ta-Baci A Jihohin Zamfara Da...
An
bukaci gwamnatin tarayya ta sanya dokar ta-baci a jihohin Zamfara da Kaduna da
Katsina domin kawo karshen zubar da jini a jihohin.Kiran
ya fito ne...
Karin Albashi: Helkwatar Hukumar Soji Ta Kasa Ta Ce Ba A...
Helkwatar
hukumar soji ta kasa, ta ce sabon karin albashin ma’aikata da gwamnatin tarayya
ta kaddamar bai hada da ma’aikatan hukumar sojin Nijeriya ba.Hukumar
ta maida martani...
Barkewar Rikici: An Sanya Dokar Hana Fita A Gombe
Gwamnatin
jihar Gombe, ta sanya dokar hana fita a birnin Gombe, biyo bayan rikicin da ya
barke yayin da ake rufe gawarwakin wasu matasa tara ‘yan...
Rikicin Zamfara: Sarakunan Gargajiya Sun Yi Barazanar Fasa Kwai
A
‘yan kwanakin baya ministan tsaro, Mansur Dan Ali ya yi zargin cewa, akwai wasu
manyan sarakunan gargajiya a jihar Zamfara da ke hulda da ‘yan...
Rangwame: Jami’an ‘Yan Sanda Za Su Rika Aiki Na Awanni 8...
Babban sufeton ‘yan sandan Nijeriya Muhammad Adamu ya umarci ‘yan sandan kasar’nan su rika yin aikin sa’o’i takwas a kowace rana, don rage musu...
Tsaro: Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Bauchi Ta Kaddamar Da Rundunar Puff...
A kalla masu laifi 39 rundunar yan sandan jihar Bauchi ta kama jim kadan bayan kaddamar da rundunar Puff Adder domin dakile aiyukan...
Kisan Kai: Jami’an Kastelea Sun Kashe Wani Dan Acaba A Zariya
Wasu jami’an hukumar kula da cunkuson ababen hawa da samar da dokar tsaftace na jihar Kaduna KASTELEA sun kashe wani dan Acaba tare da...


































































