Cutar Korona: Za A Rufe Duk Wata Mashaya Da Gidan Rawa...
Gwamnatin yankin Catalonia da ke arewa maso gabashin Sifaniya, ta bada umarnin rufe duk wani gidan rawa da wata mashaya da ke aiki da...
Difilomasiyya: Amurka Ta Zargi China Da Taimakawa Masu Aikata Laifin Kutse
Ana zargin wasu ‘yan kasar China biyu da yin kutse a ayyukan daruruwan kamfanoni a fadin duniya, ciki har da kamfanin nazarin halitta da...
Cutar Ebola: Adadin Mutanen Da Suka Kamu A Congo Ya Kai...
Adadin mutanen da suka kamu da cutar Ebola a Jamhuriyar Demokuradiyar Congo a baya-bayan nan, ya kai 60.Hukumar Lafiya ta Duniya ta gargadi cewa,...
GesIllar COVID-19: Kungiyar EU Sun Amince Da Tara Yuro Biliyan 750...
Jagororin Ƙungiyar Tarayyar Turai (EU) sun amince da wani wani gagarumin shiri na tayar da komaɗar tattalin arzikinsu sakamakon durkushewar da cutar korona ta...
Sudan: An Fara Yi Wa Omar Al-Bashir Shari’a Kan Juyin Mulkin...
An fara yi wa Omar al-Bashir - tsohon shugaban Sudan - shari'a a babban birnin ƙasar Khartoum.Ana tuhumarsa ne game da juyin mulkin da...
Mali: Tawagar ECOWAS Ta Gabatar Da Tayin Kafa Gwamnatin Hadin Gwiwa
Tawagar shiga tsakanin da kungiyar kasashen yammacin Afrika ta ECOWAS ta aike zuwa Mali domin sasanta rikicin siyasar kasar, ta gabatar da tayin kafa...
Difilomasiyya: Goodluck Jonathan Ya Isa Mali Domin Sasanta Rikicin Siyasa
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya isa birnin Bamako na ƙasar Mali, domin shiga tsakani a rikicin siyasar da ke ci-gaba da ta’azzara a...
Covid-19: Buhari Zai Bayyana Wasu Sabbin Matakai Nan Da Mako Mai...
Daraktan cibiyar dakile yaduwar cututtuka ta kasa NCDC Dakta Chikwe hekweazu, ya ce shugaban kasa Muhammadu zai bayyana wasu tsauraran hukunce-hukunce a kan yaki...
Tsaro: ‘Yan Boko Haram Sun Kashe Dakarun Chadi 100 A Yakin...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce gwamnatin sa za ta dauki tsauraran matakai domin ganin bayan kungiyar mayakan Boko Haram.Buhari
ya sanar da haka...
Doka: Sarki Salmanu Ya Sa Dokar Ta Baci Ta Tsawon Kwanaki...
Sarkin
Saudiyya Salman bin Abdul-aziz ya sa dokar hana zirga-zarga a daukacin kasar
daga karfe 7 na dare zuwa 6 na safiyar kowanne rana na tsawon...
An Sake Samun Sababbin Masu Dauke Da Cutar Coronavirus A Kasar...
Rahotanni
daga Kasar Saudi Arabia sun tabbatar da karawar wadanda su ka kamu da cutar
Corona a makon nan.Saudiyya
ta bayyana cewa mutane 67 sun kamu...
Joe Biden Na Ci Gaba Da Samun Nasara
Tsohon Mataimakin shugaban Amurka Joe Biden ya sake samun gagarumar nasara a zaben fidda gwanin Jam’iyyar Democrat da aka yi a ranar talata a...
Hukunci: Kotu Ta Hana Yi Wa Musulmin Rohingya Kisan Kare-Dangi
Kotun hukunta manyan
laifuka ta duniya ta bayar da umarnin daukar matakan kare Musulman Rohingya,
daga kisan kare-dangi a kasar Myanmar da a baya ake kira...
Zaben Kamaru: An Bukaci ‘Yan Jarida Su Kula Da Labaran Da...
Hukumomi a jamhuriyyar
Kamaru sun kara jan hankulan manema labarai game da irin labarun da suke yadawa
kan yakin neman zabe, a lokacin da ake dab...
Libiya: An Keta Yarjejeniyar Tsagaita Wuta Kasa Da Sa’a 24
Bangarorin
da ke yakin basasa tsakanin su a Libiya, sun keta yarjejeniyar tsagaita wutar
da su ka cimmawa.Dukka
bangarorin biyu dai su na zargin junan su da...
Sojan Nijar 89 Ne Su Ka Mutu A Harin Shinagodar
Kwanaki
uku, biyo bayan kazamin harin da yan ta’adda su ka kai barikin sojin Shinagoda
daf da kan iyaka da kasar Mali, rahotanni daga Jamhuriyar Nijar...
Rikicin Libiya: An Kashe Hafsoshin Soji 28 A Harin Sama
Hafsoshin
soji akalla 28 ne su ka mutu, a wani harin sama da aka kai wa kwalejin horar da
kananan hafsojin soji a birnin Tripoli na...
Iran Za Ta Gane Kuren Ta Idan Ta Taba Mu –...
Shugaban
Amurka Donald Trump, ya ce kasar sa ta shirya kai hare-hare a wasu wurare 52
masu muhimmanci ga Iran idan har ta taba kasar sa.A
cikin...
Zabe: An Soma Kada Kuri’a A Kasar Guinee Bissau
A
ranar Lahadin nan ne, ‘yan kasar Guinee Bisseau su ka soma kada kuri’u zagaye
na biyu a zaben Shugaban kasar da zai hada tsofin Firayin...
Hukumar ‘Yan Gudun Hijira Na Fuskantar Matsaloli A Burkina Faso
Babban
kwamishinan hukumar kula da ‘yan gudun hijira ta Duniya, ya ce suna fuskantar
matsalloli wajen kai dauki ga ‘yan gudun hijira da ke wasu yankunan...

































































