Advertisement

Labarun Ketare

Home Labaru Labarun Ketare Page 11
Labarun Ketare
Sabuwar Dokar Zabe A Bolivia Ta Haramta Wa Morales Yin Takara

Sabuwar Dokar Zabe A Bolivia Ta Haramta Wa Morales Yin Takara

0
Majalisar dokoki ta kasar Bolivia, ta amince da wani kudirin dokar zabe da zai ba da damar gudanar da zabubbuka ba tare da tsohon shugaba Evo...

Shugaba Buhari Ya Yi Tir Da Yunkurin Juyin Mulki A Kasar...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya yi tir da yunkurin juyin mulkin da bai yi nasara ba a kasar Ghana, ya na mai cewa, zabe ta hanyar...

Matsalar Sauyin Yanayi: Matasa Na Zanga-Zanga A Sassan Duniya

0
Dubban matasa a sassan duniya sun kaddamar da zanga-zangar tilastawa hukumomi gaggauta daukar matakan magance matsalar sauyin yanayi.Rahotanni sun ce zanga zangar da ta kunshi dalibai dasauran...
Oly Llung, Tsohon Ministan Lafiya Na kasar Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo

Almundahana: Tsohon Minista Ya Karkatar Da Kudin Kiwon Lafiya

0
A Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo, jami'an tsaro sun damke tsohon ministan lafiya na kasar Oly Llunga, akan tuhumar da ake masa cewa ya aikata laifukan cin hanci...
Cyril Ramaphosa, Shugaban Kasar Afrika Ta Kudu

Zimbabuwe: Shugaba Ramaphosa Ya Sha Ihu Kan Kin Jinin Baki

0
Shugaban kasar Afrika ta Kudu Cyril Ramaphosa ya sha ihu a yayin da ya shirya yin jawabi a jana'izar tsohon shugaban kasar Zimbabuwe Robert Mugabe a...

Yaki Da Ta’addanci : Shugabannin Ecowas Sun Ware Dala Miliyan Dubu...

0
Shugabannin kasashen Yammancin Afirka sun amince da wani shirin yaki da ayyukan ta’addanci da za a kashe dalar Amurka miliyan dubu daya tsakani 2020 zuwa 2024...

Taron ECOWAS: Shugaba Buhari Ya Yi Magana Game Da Barazanar ‘Yan...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya yi kira ga shugabannin kasashen Afrika wajen taron kungiyar bunkasa harkokin tattalin arzikin kasashen afrika ta yamma wato ECOWAS su tashi...

Birne Mugabe: Shugabanni 20 Za Su Halarci Birnin Harare

0
Shugabannin kasashen Afirka tsaffi da masu ci na ta isa birnin Harare na Zimbabwe domin halartar bikin birne gawar tsohon shugaban kasar marigayi Robert Mugabe.Cikin su kuwa...
Zaben Tunisia: Masu Yakin Neman Zabe Su Rufe Zagayen Sun A Neman Kuri’u

Zaben Tunisia: Masu Yakin Neman Zabe Su Rufe Zagayen Sun A...

0
‘Yan takarar shugaban kasa a Tunisia suka rufe yakin neman zaben da suke gudanar kafin zaben kasar na ranar lahadi wanda ke cike da rashin tabbas.A ranar...

Kin Jinin Baki: ‘Yan Afrika Ta Kudu Dauke Da Makamai Sun...

0
Akalla mutane biyu sun rasa rayukan su, yayin da jami’an tsaro su ka kama wasu da dama bayan wata zanga-zangar kin jinin baki da ‘yan kasar...
Sulhu Da ‘Yan Bindiga: Tawagar Gwamnonin Arewa Ta Dira Jamhuriyar Nijar

Sulhu Da ‘Yan Bindiga: Tawagar Gwamnonin Arewa Ta Dira Jamhuriyar Nijar

0
A kokarin sa na kawo karshen ayyukan ta’addanci da su ka addabi sassan jihar Katsina ba dare ba rana, gwamnan jihar Aminu Bello Masari,...
Ma’aikatan Majalisar Dinkin Duniya 72 Sun Mutu A Bana - Guterres

Rahoto: Ma’aikatan Majalisar Dinkin Duniya 72 Sun Mutu A Bana –...

0
A wani rahoto da aka ruwaito, majalisar dinkin duniya ta sanar da cewa ta yi asarar ma’aikatan ta 72 da su ka rasa rayukan...
Robert Mugabe, Mai Rasuwa Tsohon Shugaban Kasar Zimbabwe

Ta’aziyya: Shugaba Buhari Ya Yi Alhinin Mutuwar Robert Mugabe

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya yi alhinin mutuwar tsohon shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe, wanda ya mutu ya na da shekaru 95 a duniya.Buhari ya yi ta’aziyyar...

Turkiya: Za Mu Ba ‘Yan Gudun Hijirar Syria Damar Shiga Turai...

0
Shugaban kasar Turkiya Recep Tayyip Erdogan ya yi barazanar bude wa ‘yan gudun hijirar Syria kofa domin kwarara cikin kasashen Turai matukar Kungiyar Tarayyar Turai ta...

Zimbabwe: Robert Mugabe Ya Mutu

0
Tsohon shugaban kasar Zimbabwe na farko bayan ta sami 'yancin kai Robert Mugabe ya mutu yana da shekara 95.Iyalansa sun ce ya mutu ne bayan wata...
Agnes Callamard, Sakamakon Farko na Binciken Da Wakiliyar Majalisar Dinkin Duniya

Hangen Nesa: Ya Kamata A Kawo Karshen Ayyukan Ta’addanci A Nijeriya...

0
Sakamakon farko na binciken da wakiliyar Majalisar Dinkin Duniya Agnes Callamard ta yi, ya bukaci a gaggauta kawo karshen ta’addanci a fadin Nijeriya.Agnes Callamard, ta ce Nijeriya...
Yusuf Tuggar, Jakadan Nijeriya A Kasar Jamus

Tozarta Ekweremadu: Dole Sai An Rika Taka Wa Kungiyar IPOB Birki...

0
Harin da ‘yan kungiyar rajin kafa kasar Biafra su ka kai wa Sanata Ike Ekweremadu a kasar Jamus babban laifi ne kuma ta’addanci ne kamar yadda...

Rikici: Rikici Na Neman Barkewa Tsakanin Isra’ila Da Hezbollah,

0
Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta harba rokoki kimanin 100 a kan yankunan kungiyar mayakan Hezbollah a kudancin Lebanon, a matsayin martani na wasu makaman roka da...

Brexit: Yan Birtaniya Na Zanga-Zanga Kan Dakatar Da Majalisa

0
Dubban ‘yan Birtaniya sun gudanar da zanga-zanga a sassan kasar, don nuna adawa da matakin Fira Minista Boris Johnson, na dakatar da aikin majalisar kasar har...

Amurka Ta Kara Wa ‘Yan Nijeriya Kudin Biza

0
Gwamnatin kasar Amurka ta sanar da cewa, ta kara wa ‘yan Nijeriya kudin hatimin yardar shiga kasahen ta.Sabon harajin dai ya fara ne daga dala 80...
Call To Listen