Advertisement

Labarun Ketare

Home Labaru Labarun Ketare Page 15
Labarun Ketare

Sufuri: Kungiyar Eu Za Ta Lafta Wa Amurka Harajin Dala Biliyan...

0
Kungiyar tarayyar turai na shirin lafta wa Amurka harajin da ya kai Dala biliyan 12 a matsayin martani kan matakin da gwamnatin kasar ta dauka na...

Kenya: An Sace Makaman ‘Yan Sanda Da Ke Kallon Wasan Kwallo

0
Wasu  barayi sun fasa ofishin ‘yan sandan Kenya, inda suka sace makamai a daidai lokacin da jami’an ‘yan sandan ke kallon wasan Barcelona da Manchester United...

Rikicin Syria: Red Cross Ta Ce Ma’aikaciyar Na Raye

0
Kasar New Zealand ta tura runduna ta musanman domin 'yanto wata jami'ar lafiya ta kasar Louisa Akavi, da mayakan IS suka yi garkuwa da ita a...

Sudan: An Kama Jami’an Hambararriyar Gwamnatin Al Bashir

0
Gwamnatin mulkin soja ta Sudan ta damke jami'a hambararriyar gwamnatin Omar al-Bashir kuma sun yi alkawarin kyale masu zanga-zanga su ci gaba da boren da suke...

India Ta Yi Makokin Cika Shekaru Da Kisan Kiyashin Amristar

0
Kasar India ta yi makokin cika shekaru 100 da kisan kiyashin da sojojin mulkin mallaka na Birtaniya suka yiwa al’ummar Amristar, kisan kiyashi mafi...

Zanga-Zanga A Faransa A Lokacin Da Ake Dakon Sanarwar Shugaban Kasar

0
Dubban masu zanga-zanga kan Gwamnatin Faransa sun sake fitowa zanga zanga a karo na 22, don sake nuna bijirewar su da manufofin shugaba Emmanuel...

Shugaban Sashen Fikira Na Sudan Ya Yi Murabus

0
Shugaban rikon kwarya na Sudan ya sanar da ajiye mukaminsa a asabar dinnan kwana guda bayan shugaban rikon kwaryar da ya maye gurbin shugaba...

Juyin Mulki: Nijeriya Ta Na Sa Ido Bayan Abin Da Ya...

0
Gwamnatin Nijeriya, ta ce tana sa ido a kan lamarin da ke faruwa a kasar Sudan, bayan sojoji sun hambarar da Gwamnatin Omar Al-Bashir.Ministan...

Bashin Ketare: Asusun Bada Lamuni Na Duniya Ya Gargadi Nijeriya

0
Asusun bada lamuni na Duniya IMF, da  Manyan kungiyoyin harkar tattalin arziki na Duniya, sun gargadi Nijeriya game da cin bashi a wasu kasashe.Kungiyoyi sun bukaci Nijeriya...

Difilomasiyya: ‘Yan Nijeriya 446 Ke Daure A Gidajen Yarin Kasar Dubai...

0
Gwamnatin tarayya ta ce, yanzu haka ‘yan Nijeriya 446 ke tsare a gidajen yarin kasar Hadaddiyar Daular Larabwa bisa aikata laifuffukan da ke da nasaba da...

Zaben Isra’ila: Netanyahu Ya Kama Hanyar Sake Yin Nasara Karo Na...

0
Kafofin yada labaran Isra’ila sun sanar da cewar, Firaminista Benjamin Netanyahu, ya kama hanyar lashe zaben kasar wanda zai bashi damar yin wa’adi na 5.Tuni...

Libya: Rikicin Kasar Ya Haifar Da Fargaba A Duniya

0
Amurka ta bukaci dakatar da matakan sojin da dakarun Khalifa Haftar suka kaddamar a Libya domin karbe iko da birnin Tripoli, bayan kiran tsagaita wuta da...

Rwanda: Ana Zaman Makokin Kisan Kiyashin A Kasar

0
Kasar Rwanda ta kaddamar da zaman makokin kwanaki 100 don tunawa da mutanen kasar sama da dubu 800 da aka hallaka a kisan kiyashin da ya...

Difilomasiyya: Farfesa Osinbajo Ya Zai Halarci Taro A Kasar Rwanda

0
Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo, ya fice daga Nijeriya domin halartar bikin tunawa da kisan gillar da ya auku a kan ‘yan kabilar...

Sudan: Masu Zanga-Zanga Sun Nausa Fadar Gwamnati

0
'Yan sanda sun yi anfani da barkonon tsohuwa don tarwatsa masu zanga-zangar da suka yi yunkurin shiga hedkwatar sojoji da fadar gwamnati don ganin...

Venezuela: Juan Gaido Na Shirin Kawo Karshen Mulkin Maduro

0
Shugaban ‘yan adawa na kasar Venezuela Juan Gaido ya bayyana cewa , ya kama hanya ko kuma shiga mataki na karshe don kawo karshen...

Taron Tattalin Arziki: Buhari Zai Zarce Kasar Hadiddiyar Daular Labarawa

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari wanda yanzun haka yake kasar Jordan zai wuce hadiddiyar daular Labarawa kafin ya dawo Najeriya. Muhammadu Buhari zai bar birnin Amman...
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari

Tattalin Arziki: Shugaba Buhari Zai Bar Nijeriya Zuwa Kasar Jordan

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, zai je kasar Jordan a wani mataki na amsa gayyatar Sarki Abdullah II bin Al-Hussein domin halartar taron kungiyar tattalin arziki ta duniya...

Siyasar Aljeriya: Bouteflika Ya Sauka Daga Mukamin Sa Na Kujerar Shugaban...

0
Hukumomin kasar Aljeriya sun bada sanarwar yin murabus din shugaban kasar Abdul’aziz Bouteflika wanda ya sha fama da rashin lafiya tsawan lokaci. Sanarwar hakan na zuwa ne...

Tallafi: Japan Ta Ba Nijeriya Taimako Kudade Don Farfado Da Yankin...

0
Gwamnatin kasar Japan ta tallafa wa Nijeriya da kyautar kudi dala miliyan daya da dubu dari biyar domin sake gina yankin Arewa maso gabas da ayyukan...
Call To Listen