Advertisement

Labarun Ketare

Home Labaru Labarun Ketare
Labarun Ketare
Sojan Nijar 89 Ne Su Ka Mutu A Harin Shinagodar

Sojan Nijar 89 Ne Su Ka Mutu A Harin Shinagodar

0
Kwanaki uku, biyo bayan kazamin harin da yan ta’adda su ka kai barikin sojin Shinagoda daf da kan iyaka da kasar Mali, rahotanni daga Jamhuriyar Nijar...

Rikici: Iran Ta Musanta Kai Hari Kan Jiragen Daukar Mai A...

0
Kasar Iran tayi watsi da zargin Amurka cewar ita ta kai hari kan wasu jiragen tankunan daukar mai a mashigin tekun Oman, wanda yanzu...

Nijar: An Bude Taron Shugabannin Kungiyar Au A Yamai

0
Shugabannin kasashen Afirka sun kaddamar da yarjejeniyar cinikayya mara shinge a tsakanin kasashen a taron kolin Kungiyar Tarayyar Afirka dake gudana a birnin Yamai na Jamhuriyar Nijar....

Harin Ta’addanci: Masu Ikirarin Jihadi A Mali Sun Kashe Sojan Nijeriya...

0
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar wani sojan Nijeriya guda tare da jikkata wasu biyu a wani da aka kaiwa sojojin kiyaye zaman lafiya na...

Cirani: Kassahen EU 6 Za Su Ba Mutum 356 Matsuguni

0
Wasu kasashen kungiyar Tarayyar Turai 6 sun amince da karbar ‘yan cirani 356 wadanda jirgin ruwan Ocean Viking mallakin kasar Norway ya ceto a tekun mediterranean...

Rikicin Sudan: Alkalumman Wadanda Su Ka Mutu Na Cigaba Da Karuwa

0
Jami’an tsaron kasar Sudan na kokarin tabbatar da ikon su a babban birnin Khartoum bayan hallaka sama da farar hula 100, wadanda ba su...
Rikicin Libiya: An Kshe Hafsoshin Soji 28 A Harin Sama

Rikicin Libiya: An Kashe Hafsoshin Soji 28 A Harin Sama

0
Hafsoshin soji akalla 28 ne su ka mutu, a wani harin sama da aka kai wa kwalejin horar da kananan hafsojin soji a birnin Tripoli na...

Rikicin Kashmir: An Cigaba Da Musayar Wuta A Tsakanin Indiya Da...

0
Akalla mutane biyu sun mutu ciki har da wani jami’in dan sanda da kuma wani da ake kyautata zaton dan ta’adda ne yayin wata musayar wuta...

Venezuela: Juan Gaido Na Shirin Kawo Karshen Mulkin Maduro

0
Shugaban ‘yan adawa na kasar Venezuela Juan Gaido ya bayyana cewa , ya kama hanya ko kuma shiga mataki na karshe don kawo karshen...
Tallafi: Hukumar ‘Yan Gudun Hijira Na Fuskantar Matsaloli A Burkina Faso

Hukumar ‘Yan Gudun Hijira Na Fuskantar Matsaloli A Burkina Faso

0
Babban kwamishinan hukumar kula da ‘yan gudun hijira ta Duniya, ya ce suna fuskantar matsalloli wajen kai dauki ga ‘yan gudun hijira da ke wasu yankunan...
Narendra Modi, Fira-ministan India

India Ta Zargi Pakistan Da Haddasa Ayyukan Ta’addanci A Kashmir

0
Fira-ministan India Narendra Modi, ya ce matakin kwace kwarya-kwaryar ‘yancin cin gashin kan yankin Kashmir mai rinjayen musulmi na da nufin ceto yankin daga...

Cututtukan Zuciya: An Gano Magani A Birtaniya

0
Wani binciken masana kiwon lafiya a birnin London na kasar Birtniya, ya gano wani sabon maganin hawan jinin da ke gaggawar saukar da jini baya ga...

Taron Tattalin Arziki: Buhari Zai Zarce Kasar Hadiddiyar Daular Labarawa

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari wanda yanzun haka yake kasar Jordan zai wuce hadiddiyar daular Labarawa kafin ya dawo Najeriya. Muhammadu Buhari zai bar birnin Amman...

Rikici: Rikici Na Neman Barkewa Tsakanin Isra’ila Da Hezbollah,

0
Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta harba rokoki kimanin 100 a kan yankunan kungiyar mayakan Hezbollah a kudancin Lebanon, a matsayin martani na wasu makaman roka da...
Covid-19: Buhari Zai Bayyana Wasu Sabbin Matakai Nan Da Mako Mai Zuwa-NCDC

Covid-19: Buhari Zai Bayyana Wasu Sabbin Matakai Nan Da Mako Mai...

0
Daraktan cibiyar dakile yaduwar cututtuka ta kasa NCDC Dakta Chikwe hekweazu, ya ce shugaban kasa Muhammadu zai bayyana wasu tsauraran hukunce-hukunce a kan yaki...

Barazanar Iran: Amurka Ta Tura Dakaru Saudiyya

0
Ma’aikatar tsaron Amurka Pentagon ta tabbatar da cewa za ta tura dakaru dari biyar zuwa Saudiyya saboda abin da ta kira barazana da ke karuwa daga...

Sallar Idi: Musulmai A Kasar Mali Sun Yi Bikin Karamar Sallah

0
Al’ummar Musulmi na kasar Mali, sun yi bikin karamar salla, bayan sun samu tabbacin ganin jaririn watan Shawwal a yammacin ranar Lahadin da ta...

Babban Limamin Masallacin Ka’aba Sheikh Sudais Ya Ƙaddamar Da Na’urar Feshin...

0
Shugaban manyan masallatai biyu mafiya daraja dake kasar Saudiyya Sheikh Abdulrahman Al-Sudais ya ƙaddamar da wata na'ura mai feshin maganin kashe ƙwayoyin cuta a...
Doka: Sarki Salmanu Ya Sa Dokar Ta Baci Ta Tsawon Kwanaki 21 Saboda Corona

Doka: Sarki Salmanu Ya Sa Dokar Ta Baci Ta Tsawon Kwanaki...

0
Sarkin Saudiyya Salman bin Abdul-aziz ya sa dokar hana zirga-zarga a daukacin kasar daga karfe 7 na dare zuwa 6 na safiyar kowanne rana na tsawon...

Kin Jinin Baki: ‘Yan Afrika Ta Kudu Dauke Da Makamai Sun...

0
Akalla mutane biyu sun rasa rayukan su, yayin da jami’an tsaro su ka kama wasu da dama bayan wata zanga-zangar kin jinin baki da ‘yan kasar...
Call To Listen