20 C
Kaduna
Saturday, November 8, 2025
Advertisement

Kiwon Lafiya

Home Labaru Kiwon Lafiya
Kiwon Lafiya
Gwamnonin Arewa Na Neman Buhari Ya Ba Su Tallafin Coronavirus.

Gwamnonin Arewa Na Neman Buhari Ya Ba Su Tallafin Coronavirus

0
Kungiyar Gwamnonin Arewacin Najeriya ta bukaci Shugaba Muhammadu Buhari ya agaza mata da kayan tallafi domin raba wa al’umonin yankin da kuma gina cibiyoyin...
Corona: Buhari Ya Jinjinawa Dangote Bisa Gudunmuwar Naira Miliyan 200 Da Ya Bada

Corona: Buhari Ya Jinjinawa Dangote Bisa Gudunmuwar Naira Miliyan 200...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yabawa gidauniyar Aliko Dangote a kan gudunwar kudade da ta yi alkawarin ba gwamnatin tarayya domin dakile yaduwar cutar Corona a...

‘Yan Nijeriya Miliyan 10 Na Zukar Tabar Wiwi

0
Kungiyar sa-ido a kan safara da shan miyagun kwayoyi da manyan laifuffuka ta majalisar dinkin duniya, ta ce akalla mutane miliyan 10 ke tu’ammali da ganyen...

DA DUMI DUMI: Masu Coronavirus Sun Ƙaru Zuwa 184...

0
Yawan masu cutar Coronavirus a Najeriya ya karu zuwa mutum 184 bayan an samu karin mutum 10 da suka kamu da cutar.Hakan na zuwa...
El-Rufai Ya Bada Umurni Rufe Shagunan Saida Gas A Cikin Unguwanni

Mutum na 4 ya harbu da coronavirus a Kaduna

0
Hukumomi sun tabbatar da kamuwar mutum na 4 da cutar coronavirus a jihar da ke Arewa maso Yammacin Najeriya.Kamishinar Lafiyar Jihar Kaduna, Hadiza Mohammed...
Kanjamau: UNICEF Za Ta Raba Wa Mata Masu Ciki Magani Kyauta A Jihar Bauchi

Kanjamau: UNICEF Za Ta Raba Wa Mata Masu Ciki Magani ...

0
Asusun kula da kananan yara na majalisar dinkin duniya UNICEF, ya ce zai raba wa mata masu juna biyu maganin cuta mai karya garkuwar jiki kyauta...
Masu Covid-19 A Najeriya Sun Karu Zuwa 40 - NCDC.

Masu Covid-19 A Najeriya Sun Karu Zuwa 40 – NCDC.

0
 Mutanen da suka kamu da cutar coronavirus a Najeriya sun karu zuwa mutum 40.Hukumar Hana Yaduwar Cututtuka ta Najeriya NCDC, ta ce adadin ya karu ne...

Hadarin Mota: Mutane 19 Sun Hallaka, 7 Sun Jikkata A Jihar...

0
Mutane 19 sun rasa rayukan su, yayin da kimanin 7 su ka jikkata a wani mumunan hadarin mota da ya faru a garin Dinyar Madiga kusa...
Mutum 4 ke nan suka kamu da cutar a fadin jihar Kano, kawo yanzu

Covid-19: Mutum 46 Sun Harbu A Najeriya – NCDC

0
Ya zuwa yanzu an samu karin mutum 2 da suka kamu da cutar coronavirus a Najeriya.Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta ce Sabbin masu...

Kiwon Lafiya: Mazauna Yankin Abuja Sun Koma Ga Masu Maganin Gargajiya

0
Mazauna wasu garuruwan da ke karkashin kulawar birnin tarayya Abuja, sun ce sun gwammace su garzaya wajen Bokaye domin neman maganin cututtukan da ke kama ‘ya’yan su...

Covid-19: Gwamnonin Arewa Sun Bukaci Buhari Ya Ba Su Tallafi Don...

0
Kungiyar gwamnonin yankin Arewa ta bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari ya agaza mata da kayan tallafi domin rabawa ga al’umonin yakin kuma cibiyoyin gwajin cutar Coronavirus.Shugaban kungiyar...

Karin Harajin: Mun Yi Ne Don Inganta Fannonin Lafiya Da Ilmi...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce an yi karin Harajin kayayyaki na VAT, daga kashi 5 cikin 100 kashi 7 da rabi domin a yi wa...
John Onaiyekan, Babban limamin Katolika Na Abuja

Safarar Mutane: Ina Jin Kunya In Ga ‘Yan Matan Nijeriya Su...

0
Babban limamin katolika na Abuja Cardinal John Onaiyekan, ya bukaci gwamnatin tarayya ta kara himma wajen dakatar da fasa-kwaurin matasa da kuma kaurar da su ke...

Gasar Shan Kwaya: Mutum Daya Ya Mutu, Daya Ya Haukace

0
Wadansu matasa mazauna garin Sabo Shagamu sun bi dare inda suka yi ta lalibe a burbushin miyagun kwayoyin da Hukumar Kwastam da hadin gwiwar Hukumar Kula...
Gwamnatin Legas Ta Hana Sallar Juma’a Da Taruwa A Coci Na Tsawon Makonni 4

Mutum 5 Sun Warke Daga Coronavirus A Najeriya

0
Mutum biyar sun warke daga cutar Coronavirus a jihar Legas. Gwamnatin jihar Legas ta sallami mutum biyar suka warke daga cutar ne ne daga...
NAFDAC

Hukumar NAFDAC Ta Gargaɗi Mutane Su Daina Cin Ganda

0
Shugaban hukumar kula da ingancin magunguna da abinci ta kasa NAFDAC, Moji Adeyeye, ta gargaddi mutane su nesanta kan su daga cin Kirgin dabbobi...

Za a ba da sakamakon gwajin COVID-19 1,000 kullum a Najeriya

0
Akalla mutum 2,000 ne aka yi wa gwajin cutar coronavirus a Najeriya kawo yanzu. Nan ba da jimawa ba kuma za a rika yi...
Cikin mutum 2 da suka warke daga cutar a Najeriya har da yarinya 'yar shekara10.

‘Yar shekara 10 ta warke daga coronavirus a Najeriya

0
An sallami karin wasu mutum 2 da suka warke daga cutar coronavirus a Najeriya.A cikin wata sanarwar da ya wallafa a shafinsa a yammacin...

Kiwon Lafiya: Abin Da Ya Sa Manyan Asibitocin Nijeriya Ba Su...

0
Ministan lafiya Isaac Adewole, ya ce manyan asibitocin da su ka hada da asibitocin koyarwa na jami’o’i za su fara aiki yadda ya kamata...
Corona: NEMA Ta Bukaci A Hana Siye Da Siyar Da Kayan Gwanjo

Corona: NEMA Ta Bukaci A Hana Siye Da Siyar Da Kayan...

0
Hukumar kula da bada agajin gaggawa ta kasa NEMA ta yi kira ga ‘yan Nijeriya su daina shigowa ko siyan kayan gwanjo domin gujewa kamuwa da...
Call To Listen