20 C
Kaduna
Saturday, November 8, 2025
Advertisement

Kiwon Lafiya

Home Labaru Kiwon Lafiya
Kiwon Lafiya
IMG 20240813 WA0021

Ambaliyar Ruwa: Mutum Bakwai Sun Mutu A Bauchi

0
Hukumomi a ƙaramar hukumar Shira ta jihar sun tabbatar da mutuwar mutum bakwai sanadiyar ambaliyar da aka samu sakamakon mamakon ruwan sama.Hukumomin sun...
download 2024 08 16T091926.578

Gwamnati Za Ta Hana Likitoci Yin Ƙaura Zuwa Ƙasashen Waje

0
Gwamnatin Najeriya ta bayyana matakan da take dauka na hana tilasta wa likitocin ta yin ƙaura zuwa kasashen waje.Wannan dai wata sabuwar manufa ce...
suspected cholera patients in the hospital

Annobar Kwalara: Mutum Biyu Sun Mutu A Katsina

0
Gwamnatin jihar Katsina ta tabbatar da mutuwar mutum biyu sakamakon bullar cutar kwalara da ta zama annoba a Najeriya.Hukumomin lafiya na jihar sun ce...
ways to prevent malaria 0

Zazzabin Cizon Sauro: Mutum 7 Sun Rasu A Kano

0
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta karyata rahotannin barkewar wata sabuwar cuta a kauyen Gundutse da ke karamar hukumar Kura.Jami’in yada labarai na ma’aikatar,...
Asabe Balarabe Sokoto State Commissioner of Health

Annoba: Wata Cuta Da Ba A Gane Kanta Ba Ta Bullo...

0
Yayin da cibiyar da ke yaki da yaduwar cututtuka ta Najeriya ke gudanar da bincike a kan wata cuta da ta bulla a Sakkwato,...

Harin Gaza: Ma’Aikatar Lafiyar Hamas Ta Ce Adadin Mutanen Da Aka...

0
Ma'aikatar lafiya ta Hamas ta ce adadin mutanen da aka kashe a Gaza tun daga ranar 7 ga Oktoba ya ƙaru zuwa dubu 33...

Alhini: Dan Sheikh Muhammed Auwal Aya Ya Rasu A Sanadiyyar fadawa...

0
Mun samu labarain rasuwar wani matashi mai suna AbulFadalAbbas Muhammed wanda ke zama da ga Sheikh MuhammedAuwal AYA wani fitaccen malamin addinin musulunci dakezaune...

Ciwon Koda: Fitaccen Jarumin Nollywood Amaechi Muonagor Ya Mutu

0
Fitaccen jarumin Nollywood, Amaechi Muonagor ya mutu yana da shekara 62 a duniya, kamar yadda wani ɗan'uwansa ya shaida wa majiyarmu,Ya mutu ne ranar...

Ciwon Koda: Fitaccen Jarumin Nollywood Amaechi Muonagor Ya Mutu

0
Fitaccen jarumin Nollywood, Amaechi Muonagor ya mutu yana da shekara 62 a duniya, kamar yadda wani ɗan'uwansa ya shaida wa majiyarmu,Ya mutu ne ranar...

Hakkin Bil-Adama: Hukumar NHRC Ta Kamala Binciken Zargin Zubar Da Ciki Da...

0
Hukumar kare haƙƙin dan Adam ta kasa ta kammala bincike kanzargin da ake yi wa sojojin kasar na gudanar da wani shirinzubar da ciki...

Tsautsayi: Dalibai 11 Sun Mutu, 42 Sun Jikkata A Wani Hatsarin Motar...

0
Wata motar bas da ke dauke da dalibai daga babbar jami'arKenya ta yi karo da wata babbar mota a kan wani babban titi,inda 11...

Yanayi  Na Zafin : Cutar Ƙyanda Da Sankarau Na Yaduwa A...

0
Masana lafiya a Najeriya na gargadi kan bazuwar cutar sankarau da ƙyanda a wasu sassan kasar nan, wadda ake alakantawa da yanayin zafin da...

Kula Da Lafiya:  Yara Miliyan Ɗaya Na Mutuwa Duk Shekara A...

0
Ministan Lafiya a Najeriya, Farfesa Ali Muhammad Pate ya ce kimanin yara ƴan ƙasa da shekara biyar na mutuwa duk shekara sakamakon cututtuka ciki...

Enugu: ‘Gwamnati Ta Kashe Kaji 30,000 A Yayin Rusau’

0
An shiga halin fargaba a unguwar Nike da ke jihar Enugu a kudancin Najeriya, bayan gwamnati ta fara rusa gidajen mutanedon gina wani sabon...

An Kama ’Yar Shekara 20 Da Buhu 5 Na Tabar Wiwi

0
Rundunar ‘yan sandan jihar edo ta kama wata budurwa tare da saurayinta da buhuna biyar na tabar wiwi.Jami’an ‘yan sandan sun kama budurwar da...

Majalisar Dattawa Ba Ta Amince Da Aika Sojoji Zuwa Kasar Nijar...

0
Majalisar dattawa ta ce ba za ta amince wa Shugaba Tinubu ya tura sojojin Nijeriya zuwa kasar Nijer ba, bisa wasu muhimman dalilai da...

Zulum Ya Raba Buhunnan Shinkafa Don Rage Matsin Rayuwa

0
Gwamnan Jihar Borno Babagana Umara Zulum, ya sa ido a kan shirin rage raɗaɗi da ya ƙunshi tallafin abinci ga iyalai dubu 2  a...

Nijar: Matakai Na Diflomasiyya Ya Kamata Ecowas Ta Dauka Ba Na...

0
Dan takarar shugaban n a jam’iyyar PDP Atiku Abubakar, ya bayyana ra’ayin sa dangane da juyin mulkin da aka yi a jamhuriyar Nijar.Atiku Abubakar,...

Majalisar Dattawa Ta Dauki Mataki Kan Masu Zanga-Zangar Da Su Ka...

0
Majalisar dattawa ta kafa kwamitin da zai tattauna da ƙungiyoyin ƙwadago da ke zanga-zanga, waɗanda su ka karya ƙofar shiga majalisar ta farko.Masu zanga-zangar...

Yajin Aiki: Ayyukan Bangaren Kiwon Lafiya A Najeriya  Sun Shiga Halin...

0
Shugaban kungiyar likitocin Najeriya Dr. Orji Emeka Innocent, ya ce yajin aikin da kungiyar likitocin Najeriya NARD ta fara ya jefa harkoki da cibiyoyin...
Call To Listen