Advertisement

Kasuwanci

Home Labaru Kasuwanci Page 7
Kasuwanci

Bunkasa Kasuwanci: Shugaba Buhari Ya Halarci Wani Taro A Kasar Nijar

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya tafi Jamhuriyar Nijar inda za a bude wani  taron shugabannin kasashen Afirka karo na 12.Fadar shugaban ta bayyana haka a...

Tsantseni: An Yi Taro Kan Hanyoyin Sarrafa Kudade A Ma’aikatun Gwamnati

0
A ranar larabar da ta gabata ne aka bude taron koli na Jami’an sarrafa kudade a ma’aikatu da hukumomin gwamnatocin tarayya da na jahohi a Kano,...

Nade-Nade: Thomas John Ya Zama Mukaddashin Shugaban Hukumar Gudanarwa Na NNPC

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya nada Dr Thomas John a matsayin mukaddashin shugaban hukumar gudanarwa ta kamfanin man fetur na Najeriya (NNPC).Kamfanin NNPC ya bayyana haka...

Matakin Na Gaba: Buhari Ya Rantsar Da Kwamitin Inganta Arziki NEC

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rantsar da kwamitin inganta tattalin arzikin kasa NEC na  2019 zuwa 2023.Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya jagoranci rantsarwa a dakin...

A Shekara 10 A Na Cigaba Da Fuskantar Karancin Lantarki A...

0
Nijeriya zata cigaba da fuskantar karancin wutar lantarki daga layin samar da wuta nan da shekaru goma masu zuwa. Bayanin hakan na kunshe ne a...

Tattalin Arziki: Masu Zuba Jari Sun Ja Baya Daga Nijeriya –...

0
Wani rahoton Majalisar Dinkin Duniya ya ce, adadin jarin da ‘yan kasuwa na kasashen waje ke zubawa a Nijeriya ya ragu da kashi 42 cikin dari.Rahoton ya...

Cunkoson Apapa: Direbobin Manyan Motoci Sun Bijire Wa Umarnin Buhari

0
An shiga mako na biyu kenan, tun bayan da Fadar Shugaban kasa ta bada umarnin a yi gaugawar janye manyan motocin da su ka...

Tara: Kamfanin MTN Ya Biya Naira Biliyan 330

0
Kamfanin sadarwa na MTN mallakin Afrika ta Kudu, ya biya kashin karshe na tarar da gwamnatin tarayya ta yanke masa, a dalilin saba ka’idar...

Bunkasa Tattalin Arziki: Shugaba Buhari Ya Bukaci Masu Hannu Da Shuni...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci masu arzikin Najeriya su rika zuba jari a cikin gida musamman bangarorin dake neman durkushewa domin ingantan tattalin...

Tattalin Arziki: Kasuwar Hannun Jari Za Ta Habbaka Bayan An Rantsar...

0
Masana harkar kasuwar zuba hannun jari, sun ce ana sa ran kasuwa ta mike bayan an sake rantsar da shugaba Muhammadu Buhari a Ranar 29 ga...

Tattalin Arziki: Dole Nijeriya Ta Dage Yin Ajiya A Asusun Tara...

0
Ministar kudi ta Nijeriya Zainab Ahmed, ta ce ya zama dole gwamnati ta jajirce wajen maida hankali ta na tara rarar ribar danyen mai...

Tara Abinci: An Yaba Da Tsarin Gwamnatin Tarayya Na Sayo Hatsi

0
An bayyana shirin gwamnatin tarayya na sayo hatsi da sauran kayayyakin abinci domin Tarawa a matsayin abin da ya dace.Tsohon shugaban kungiyar kawo cigaban al’ummar...

Abin Murna: Bankin CBN Ya Kafa Kwamitin Farfado Da Masaku 50...

0
Babban bankin Nijeriya CBN, ya kafa kwamitin farfado da masakun Nijeriya.Yayin da ya ke kaddamar da kwamitin a Abuja, gwamnan babban bankin Godwin Emefiele, ya ce manufar...
Zainab Ahmed, Ministar Kudi

Tattalin Arziki: Za A Raba Wa Jihohi Kason Karshe Na Kudaden...

0
Gwamnatin Tarayya, ta ce kwanan nan za ta raba wa jihohi cikon kudin Paris Club naira biliyan 649 da miliyan 434 da su ka yi saura.Ministar kudi...

Sufuri: Jirgin Kasan Abuja Zuwa Kaduna Ya Dauki Fasinjoji 1...

0
Shugaban hukumar sufurin jiragen kasa ta Najeriya Fidet Okhiria, ya ce  a cikin kwanaki dubu 1,  jirgin kasa ya yi sufurin  akalla fasinjoji milliyan 1...

Korafi: An Shigo Da Buhunnan Shinkafa Sama Da Miliyan 20 A...

0
Kungiyar Masu Casar Shinkafa ta Najeriya RIPAN, ta koka da cewa a cikin watanni uku kacal da su ka gabata, an yi fasa-kwaurin shinkafa...
Audu Ogbe, Ministan Noma Da Raya Karkara

Mafita: Ya Kamata Matasa Su Rungumi Nomi Kafin Su Shiga Siyasa...

0
Ministan Noma da raya Karkara Audu Ogbe, ya shawarci matasa su karfafa zuciyoyin su wajen rungumar noma gadan-gadan kafin su fara gaganiyar shiga harkokin siyasa.Audu Ogbe...
Zainab Ahmed, Ministar Kudi

Kudin Shiga: Buhari Ya Zartar Da Hukuncin Karshe A Kan Kadarorin...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ba ministar kudi Zainab Ahmed umarnin a saida duk kadarorin da aka kwace daga hannun mutanen da ake tuhuma da laifuffukan...
Alhaji Aliko Dangote

Naka Sai Naka: Dangote Ya Shawarci Gwamnonin Arewa A Kan Yakar...

0
 Fittacen attajiri kuma shugaban gidauniyar Dangote Alhaji Aliko Dangote, ya bayyana damuwar sa a kan yadda talauci ya yi wa al’ummar Arewacin Nijeriya katutu.Dangote, ya bukaci...
Call To Listen