20 C
Kaduna
Saturday, November 8, 2025
Advertisement

Kasuwanci

Home Labaru Kasuwanci
Kasuwanci

Badakala: Bankin Duniya Ya Tona Asirin Kamfanonin China

0
Babban Bankin Duniya ya tona sunayen wasu manyan kamfanonin gine-gine na kasar Sin wato China har guda shida, cewa an same su da laifin harkallar kwangiloli...

Tara Abinci: An Yaba Da Tsarin Gwamnatin Tarayya Na Sayo Hatsi

0
An bayyana shirin gwamnatin tarayya na sayo hatsi da sauran kayayyakin abinci domin Tarawa a matsayin abin da ya dace.Tsohon shugaban kungiyar kawo cigaban al’ummar...

Bincike: Najeriya Ta Shiga Wani Mawuyacin Hali – Babban Bankin Duniya

0
Babban bankin duniya ya ce Najeriya na shiga wani mawuyacin hali a hankali sakamakon sakaci da ta yi da harkar noma da kuma...

Haraji: Bankin CBN Ya Zabga Harajin Ajiya Da Cirar Kudi A...

0
Babban bankin Nijeriya CBN, ya ce duk wani mai ajiyar kudi a banki zai fuskaci karin harajin ladar ajiya da cirar kudade a bankin da ya...
Zainab Ahmed, Ministar Kudi

Kudin Shiga: Buhari Ya Zartar Da Hukuncin Karshe A Kan Kadarorin...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ba ministar kudi Zainab Ahmed umarnin a saida duk kadarorin da aka kwace daga hannun mutanen da ake tuhuma da laifuffukan...
Cigaba: Dangote Ya Ce Akwai Bukatar Gwamnatin Ta Samar Da Hanyoyin Habaka Tattalin Arzikin Kasa

Cigaba: Dangote Ya Ce Akwai Bukatar Gwamnatin Ta Samar Da Hanyoyin...

0
Fitaccen dan kasauwa Aliko Dangote ya ce gwamnatocin Nijeriya na baya da na yanzu ba su tabuka wani abin a zo gani wajen ciyar da tattalin...

Cunkoson Apapa: Direbobin Manyan Motoci Sun Bijire Wa Umarnin Buhari

0
An shiga mako na biyu kenan, tun bayan da Fadar Shugaban kasa ta bada umarnin a yi gaugawar janye manyan motocin da su ka...

Tattalin Arziki: Najeriya Na Maraba Da Masu Zuba Jari – Buhari

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce Najeriya na maraba da masu son saka hannun jari a fannin ayyuka musamman na samar da wutar lantarki da zai...
Ma’aikatar Lura Da Arzikin Man Fetur, DPR

Fasa-Kwauri: DPR Ta Janye Ba Gidajen Man Da Ke Kusa Da...

0
Ma’aikatar lura da arzikin man fetur DPR, ta daina bada damar gina gidan mai tare da janye bada lasisi ga gidajen man da ke da kusancin...

Tattalin Arziki: Dole Nijeriya Ta Dage Yin Ajiya A Asusun Tara...

0
Ministar kudi ta Nijeriya Zainab Ahmed, ta ce ya zama dole gwamnati ta jajirce wajen maida hankali ta na tara rarar ribar danyen mai...
Kamfanin NNPC

Nijeriya Za Ta Fara Saida Wa India Danyen Man Fetur –...

0
Kamfanin Man Fetur na Kasa NNPC, ya ce zai fara saida wa kasar India kashi 10 cikin 100 na danyen mai domin taimaka wa kasar warware...
Coronavirus: Matakan Da Najeriya Ta Dauka Ta Dauka

Coronavirus: ‘Yan Afrika Miliyan 20 Za Su Rasa Aikin Su

0
Kungiyar Kasashen Afrika ta AU ta ce, annobar coronavirus na iya raba mutane a kalla miliyan 20 da gurabe ayyukansu a fadin nahiyar, abin da ake...

CBN ya hana a ba wa NNPC Canjin Dala

0
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya hana kamfanonin mai sayar wa kamfainin man fetur na kasa (NNPC) dala.CBN ta hana kamfanonin mai da ke aiki...
Nijeriya Za Ta Goyi Bayan Shugaban Bankin Afrika Adesina A Karo Na 2

Nijeriya Za Ta Goyi Bayan Shugaban Bankin Afrika Adesina A Karo...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce Nijeriya za ta goyi bayan shugaban bankin cigaban Afrika Akinwumi Adesina a kokarin sa na sake neman shugaban...

Farashin Kayan Abinci: Shugaba Buhari Ya Sha Alwashin Sa Ido A...

0
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya Sha Alawashin sa ido yadda ya kamata domin tabbatar da cewa ba a sami hauhawar farashin kayan abinci a...
Hukumar Tallafa Wa Cigaban Kasashe Masu Tasowa Ta Amurka, USAID

USAID Ta Ware Dala Milyan 300 Domin Inganta Cinikayyar Amfanin Gona

0
Hukumar Tallafa Wa Ci-gaban Kasashe Masu Tasowa ta Amurka USAID, za ta zuba jarin dala milyan 300 domin inganta cinikayyar kayan gona nau’uka biyar a wasu...

Tattalin Arziki: Masu Zuba Jari Sun Ja Baya Daga Nijeriya –...

0
Wani rahoton Majalisar Dinkin Duniya ya ce, adadin jarin da ‘yan kasuwa na kasashen waje ke zubawa a Nijeriya ya ragu da kashi 42 cikin dari.Rahoton ya...

Tattalin Arziki: Kasuwar Hannun Jari Za Ta Habbaka Bayan An Rantsar...

0
Masana harkar kasuwar zuba hannun jari, sun ce ana sa ran kasuwa ta mike bayan an sake rantsar da shugaba Muhammadu Buhari a Ranar 29 ga...

Sarrafa Kudade: CBN Ya Yi Hadaka Da Masallatai Da Coci-Coci

0
Babban Bankin Najeriya CBN ya ce yayi hadin gwiwa da masallatai da coci-coci don su tallafa wajen koyar da ilimin sarrafa kudade a Najeriya.Wani darakta...

Nade-Nade: Thomas John Ya Zama Mukaddashin Shugaban Hukumar Gudanarwa Na NNPC

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya nada Dr Thomas John a matsayin mukaddashin shugaban hukumar gudanarwa ta kamfanin man fetur na Najeriya (NNPC).Kamfanin NNPC ya bayyana haka...
Call To Listen