NECO Ta Fitar Da Sakamakon Jarabawar 2019
Hukumar
shirya jarrabawar kammala karatun sakandare ta NECO, ta saki sakamakon
jarrabawar watan Yuni da Yuli na shekara ta 2019.Bisa
ga sakamakon da hukumar ta saki,...
Mufti Menk: Daliban Jami’ar Al-Qalam Sun Ba Ni Kunya
Fitaccen
Malamin Addinin Musulunci Mufti Isma’il Menk, ya ce daliban jami’ar Al-Qalam da
ke jihar Katsina sun ba shi kunya matuka game da tarbiyar su.Malamin
ya...
Ilimi: Gwamnatin Sokoto Ta Biya Wa Daliban Kudin Jarrabawar NECO Da...
Gwamnatin jihar
Sakkwato ta biya naira miliyan dari 3 a matsayin kudin jarabawar dalibai na kammala
makarantar sakandari na WAEC da NECO na shekarar 2018 da...
JARABAWAR 2019: NECO TA SAYO NA’URA 8000 DOMIN TANTANCE DALIBAI
Hukumar shirya jarrabawar kammala makarantar sakandiri ta kasa NECO ta sayo na’ura guda 8000 wadanda za a yi amfani da su wajen tantance masu...
Zargin Zamba: Za A Fara Amfani Da Jirage Marasa Matuka A...
Shugaban
hukumar shirya jarrabawar share fagen shiga Jami’a ta JAMB, Farfesa Ishaq
Oloyede, ya ce hukumar za ta fara amfani da jirage marasa matuka a lokacin...
An Kulle Makarantar Mata Ta Gwamnati Da Ke Dapchi A Jihar...
Kungiyar
malamai da iyayen baliban makarantar Dapchi da kungiyar yaran makarantar da aka
sace, sun yanke shawarar kulle makarantar sakandaren mata zalla da ke Dapci
jihar Yobe...
Karin Harajin: Mun Yi Ne Don Inganta Fannonin Lafiya Da Ilmi...
Shugaban
kasa Muhammadu Buhari, ya ce an yi karin Harajin kayayyaki na VAT, daga kashi 5
cikin 100 kashi 7 da rabi domin a yi wa...
COVI-19: Babu Ranar Bude Makarantu – Nwajiuba
Karamin ministan ilmi Emeka Nwajiuba, ya ce har yanzu bai ga ranar da za a bude makarantu domin ci-gaba da karatun dalibai a fadin...
Majalisar Wakilai Ta Yi Watsi Da Bukatar Sa Almajirai A Tsarin...
Majalisar
wakilai ta ki amincewa da kudurin sanya almajiranci a cikin tsarin Hukumar bada
ilimin bai-daya UBE, wadda ke karkashin Ma’aikatar Ilimi ta kasa.An
dai gabatar...
Shiga Jami’a: Hukumar JAMB Ta Dakatar Da Amfani Da Katin Zama...
Hukumar
Shirya Jarabawar share fagen Shiga Jami’a JAMB, ta dakatar da dokar cewa sai
dalibi ya mallaki katin zama dan kasa kafin a bar shi ya...
Matawalle Ya Rufe Wata Makaranta Saboda Wulakanta Al-Kur’ani A Zamfara
Gwamnan
jihar Zamfara Mohammed Bello Matawalle ya bada umarnin rufe wata makarantar
firamare a jihar sakamakon yadda ake wulakanta Al-Kur’ani.A
wata sanarwa da daraktan yada labaran gwamnatin...
Takardun Makaranta: Lai Muhammad Ya Ba ‘Yan Nijeriya Hakuri A Kan...
Ministan
yada labarai da al’adu Lai Muhammad ya roki ‘yan Nijeriya su yafewa shugaban
kasa Muhammadu Buhari a kan batar da takardun makarantar sa na sakandare...
Ilimi: Majalisar Dattawa Ta Amince Da Kudirinmaida Kwalejin Kimiyya Ta Kaduna...
Majalisar
dattawa ta yi zama na uku a kan kudurin maida kwalejin kimiyya da fasaha ta Kaduna
zuwa cikakkiyar Jami’ar Birnin Kaduna, wato City University of...
Bude Makarantu: Hukumar WAEC Da Gwamnati An Cimma Matsaya
Gwamnatin tarayya da hukumar shirya jarabawar kammala sakandire ta Afrika ta yamma, sun cimma matsayar sauya ranar jarabawa.A maimakon fara jarabawar a ranar 4...
Rikice-Rikice: Rahoto Ya Nuna Cewa Nijeriya Na Da ‘Yan Gudun Hijira...
Wani rahoto da aka fitar kan ‘yan gudun hijira, ya nuna cewa akwai mutane miliyan 41 da ke gudun hijira a fadin duniya.Rahoton ya...
Daukar Sojoji: NDA Ta Sanar Da Dalilan Dakatar Da Jarabawar Shiga...
Kwalejin horas da sojoji ta Kaduna NDA ta sanar da cewa, ta dakatar da rubuta jarabawar shiga makarantar ga daliban zango na 71.Jami’in hulda...
Jami’ar Bayero Ta Kori Dalibai 63 Tare Da Dakatar Da 13
Shugaban
jami’ar Bayero da ke Kano Farfesa Muhammad Yahuza ya kori dalibai 63 tare da
dakatar da wasu 13 har na tsawon shekara guda, sakamakon kamasu...
Magudin Jarabawa: Jami’ar Abuja Ta Fatattaki Dalibai 100
Jami’ar
Abuja ta sanar da fatattakar dalibai 100 bisa rashin bin ka’idar jarrabawa,
inda ta ce wadanda aka kora sun hada da masu karatun matakin digiri...
Kula Da Ilimi: Gwamnan Zamfara Ya Amince A Maida Da Malamai...
Gwamnan
jihar Zamfara Bello Matawalle ya amince a maido da malaman makaranta 556 da
gwamnatin da ta shude ta kora.Hakan
dai, na kunshe ne a cikin...
Sabanin Hankali: Kotu Ta Ce Ko Mutum Bai Yi NYSC Ba...
Wata
Babbar kotun tarayya ta ce ba za a iya hana mutum yin takara don kawai bai yi
bautar kasa ba.Kotun
ta yanke hukuncin ne, a lokacin...


































































