30.3 C
Kaduna
Thursday, April 16, 2026
Advertisement

Ilimi

Home Labaru Ilimi
Ilimi

Ci Gaba: Lambar NIN Ta Wajaba Ga Masu Zana Jarrabawar WAEC...

0
Hukumar Shirya Jarrabawar Kammala Sakandire ta Yammacin Afirka WAEC, ta ce za ta sanya bukatar lambar katin dan kasa ta NIN ya zama tilas...

An Kulle Makarantar Mata Ta Gwamnati Da Ke Dapchi A Jihar...

0
Kungiyar malamai da iyayen baliban makarantar Dapchi da kungiyar yaran makarantar da aka sace, sun yanke shawarar kulle makarantar sakandaren mata zalla da ke Dapci jihar Yobe...

Ilimi: Buhari Ya Amince A Biya Kungiyar ASUU Naira Biliyan 25-...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince a biya malaman jami’o’in hakkokin su da alawus-alawus din su na naira biliyan 25.Idan dai ba a manta...
Farfesa Ibanga

Zargin Fasikanci: An Kori Gurbatattun Malamai 8 Daga Jami’ar Akwa-Ibom

0
Jami’ar Jihar Akwa Ibom ta bayyana korar malamai 8 da aka samu da neman yin fasikanci da dalibai mata su na ba su makin jarabawa, bayan...

NYSC: Masu Bautar Kasa 26 Za Su Maimaita Aikin Yi Wa...

0
Jami’in hukumar yi wa kasa hidima NYSC na jihar Kano Ladan Baba, ya ce dalibai 26 ne za su maimaita aikin yi wa kasa hidima a...

Ba A Ga Watan Zulƙi’Ida Ba A Nijeriya

0
Fadar Mai Alfarma Sarkin Musulmi ta ayyana Lahadi amatsayin ranar 1 ga watan Zulƙi'ida na shekarar hijira ta 1444,wadda ta yi daidai da 21...

Rashin Tsaro: Ortom Ya Ce Shigowar Fulani Daga Kasashen Waje Ne...

0
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue, ya ce kwararar Fulani zuwa Nijeriya daga kasashen waje ne ke janyo rashin tsaro a fadin kasar nan.Ortom...
Website post 9 jpg e1690919576672

Sabon Ministan Ilimi Ya Soke Ƙudurin Cika Shekara 18 Kafin Shiga...

0
Sabon ministan Ilimi, Olatunji Alausa, ya soke dokar da ta buƙaci sai ɗalibi ya kai shekara 18 kafin shiga jami’a wanda tsohon ministan Ilimi,...

Ilimi: Gwamnatin Kebbi Ta Ce A Ba Dalibai 7,000 Damar Rubuta...

0
Gwamnatin jihar Kebbi ta roki hukumar Kwalejin kimiyya da fasaha ta Umaru Waziri da ke jihar ta janye matakin hana dalibai dubu bakwai rubuta jarabawar zangon...

An Saki Sakamakon Jarabawar Kammala Sakandare Ta NECO

0
Hukumar shirya jarabawar kammala sakandare ta Nijeriya NECO, ta fitar da sakamakon jarabawar shekara ta 2021.Shugaban hukumar Farfesa Dantani Ibrahim Wushishi ya sanar da...

Gwamnati Ta Kashe Naira Tiriliyan 1 A Kan Ilimi – Buhari

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce gwamnatinsa ta kashe naira tiriliyan 1 da billiyan 3 wajen inganta harkokin ilmi daga shekarar 2015 zuwa yau a Najeriya...

Kwalejin Fasaha Ta Kone Wayoyin Dalibai Sama Da 1, 000

0
Kwalejin kimiyya da fasaha ta Badun, wato Ibadan Polytechnic, ta kone wayoyin dalibai sama da guda 1,000, wadanda ta kwace a lokacin da dalibai ke rubuta...
Ilimi: Babu Ranar Bude Makarantu Duk Da An Sassauta Takunkumi - Minista

COVI-19: Babu Ranar Bude Makarantu – Nwajiuba

0
Karamin ministan ilmi Emeka Nwajiuba, ya ce har yanzu bai ga ranar da za a bude makarantu domin ci-gaba da karatun dalibai a fadin...

Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Mayar Da Mu Ma’aikatan Wucin-Gadi – ASUU

0
Kungiyar Malaman jami’o’i ta Nijeriya ASUU, ta soki gwamnatin tarayya a kan biyan malaman jami’o’i rabin albashin watan Oktoba.A wata sanarwa da shugaban kungiyar...

Bincike: Fitattun ‘Yan Najeriya Na Amfani Da Makarantun Birtaniya Wajen Sace...

0
Wata Gidauniyar zaman lafiyar duniya ta Amurka da ake kira ‘Carnegie Endowment for International Peace’ ta zargi manyan 'yan siyasar Najeriya da amfani da...

Limanci: Sheikh Yasser Dossary Ya Dawo Masallacin Harami

0
Babban Limamin Masallatan Harami Sheikh Abdul Rahman al-Sudais, ya sanar da dawowar Sheikh Yasser Dossary da wasu limamai biyu.Sheikh Sudai ya sanar cewa Sheikh...

Hukunci: Wata Kotu A Abuja Ta Bukaci Saraki Da Dogara Su...

0
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta ba shugaban majalisar dattawa Bukola Saraki da kuma shugaban majalisar wakilai Yakubu Dogara su bayyana a gaban ta....
# DaDumiDuminsa: MALAMAN JAMI’O’I SUN FARA YAJIN AIKI A NAJERIYA

Yarjejeniya: Kungiyar ASUU A Taraba Ta Janye Yajin Aikin Da Ta...

0
Kungiyar malaman jami’o’i ta Najeriya ASUU reshen jihar Taraba ta janye yajin aikin da ta shiga a jami’ar jihar.Kungiyar ta janye yajin aikin ne bayan yarjejeniyar...

El-Rufai Ya Kekketa Rigar Mutuncin Gwamnatin Tarayya A Gaba Ɗaliban Kwalejin...

0
Zazzafan rikici ya ɓarke tsakanin Gwamnatin Tarayya daGwamna Nasiru El-Rufa’i na jihar Kaduna, sakamakon zarginda gwamnatin tarayya ta yi cewa gwamnatin Kaduna ta yi...

Gwamnati Ta Yi Daidai Da Ta Hana Asuu Albashi – Kotu

0
Kotun kwadago ta Nijeriya, ta zartar da hukuncin cewamatakin da gwamnatin tarayya ta dauka a kan kungiyarMalaman Jami’o’i na kin biyan ma’aikatan da su...
Call To Listen