Advertisement

Labarun Ketare

Home Labaru Labarun Ketare Page 13
Labarun Ketare

Ci Rani: Sama Da Bakin Haure 100 Sun Bace A Teku

0
Hukumar Kula da Kaurar Baki ta Duniya ta ce, sama da baki 100 suka bace bayan kwale-kwalensu ya kife a tekun Kohms da ke kusa da...

Rahoto: Talauci Ya Yi Wa Al’ummar Afrika Katutu

0
Wata  sabuwar kididdigar masana tattalin arzikin kasa da kasa, ta nuna cewa adadin mutanen da ke fama da matsanancin talauci a nahiyar Afrika ya kai matakin Ha’ula’i.Masanan sun...

Barazanar Iran: Amurka Ta Tura Dakaru Saudiyya

0
Ma’aikatar tsaron Amurka Pentagon ta tabbatar da cewa za ta tura dakaru dari biyar zuwa Saudiyya saboda abin da ta kira barazana da ke karuwa daga...

Difilomasiyya: Za A Fara Kama Bakin Haure A Kasar Amurka

0
Dubban mutane ne su ka shiga zanga-zanga a birnin Chicago na kasar Amurka, inda su ke sukar sabbin tsare-tsaren Shugaba Trump a kan shige da fice,...
Donal Trump, Shugaba Kasar Amurka

Gwamnatin Trump Ta Bankaura Ce Kawai – Birtaniya

0
Jakadan kasar Birtaniya a Amurka ya caccaki gwamnatin Shugaba Trump, inda ya bayyana ta a matsayin bankaura kuma cike da rauni.A cikin wata wasikar sirri...

Nijar: An Bude Taron Shugabannin Kungiyar Au A Yamai

0
Shugabannin kasashen Afirka sun kaddamar da yarjejeniyar cinikayya mara shinge a tsakanin kasashen a taron kolin Kungiyar Tarayyar Afirka dake gudana a birnin Yamai na Jamhuriyar Nijar....

Diplomasiyya: Macron Ya Bukaci Iran Ta Kara Hakuri A Kan Yarjejeniyar...

0
Shugaban Faransa Emmanuel ya bukaci Iran ta kara hakuri tare da nuna halin dattaku, bayan ta ce za ta ninka aikin samarwa, tare da tace makamashin...

Kyawawan Dabi’u: Buhari Ya Jinjina Wa ‘Yan Nijeriya Mazauna Kasashen Ketare

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jinjinawa ‘yan Nijeriya  mazauna kasashen ketare a kan yadda su ke gudanar da rayuwar su cikin kwanciyar hankali da zaman lafiya....

Takaddama: An Gargadi ‘Yan Siyasa Kan Batun Jamal Kashoggi

0
Dangantaka tsakanin kasashen Saudiyya da kuma Turkiyya ta yi tsami tun bayan kisan gillar da aka yiwa 'dan jaridar a ofishinn jakadancin Saudiyya dake...

Ta’addanci: Mutane 8 Sun Mutu A Hare-Hare A Somaliya

0
Wasu tagwayen hare-haren kunar bakin wake sun kashe mutane da dama a kasar Somaliya. Mayakan al-Shabaab sun dauki alhakin harin kunar bakin wake da ya...

Zaben Cote D’ivoire: Jean Luc Ya Gana Da Magoya Bayan Laurent...

0
Jam’iyyar dan siyasar Faransa Jean luc Melenchon, ta gana da yan adawa dake goyan bayan tsohon Shugaban kasar Cote D’Ivoire Laurent Gbagbo a ranar juma a...

Rikici: Iran Ta Musanta Kai Hari Kan Jiragen Daukar Mai A...

0
Kasar Iran tayi watsi da zargin Amurka cewar ita ta kai hari kan wasu jiragen tankunan daukar mai a mashigin tekun Oman, wanda yanzu...

Ta’ddanci: Kimanin Mutane 168 Ne Su Ke Mutuwa A Kowacce Rana...

0
Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya ya ce a duk sa’a guda kimanin mutane 7 ke mutuwa a kasar Yamen.Kungiyar...

Kula Da Lafiya: Cutar Kyanda Ta Hallaka Yara 1,500 A Kasar...

0
Jami’an lafiya a Jamhuriyar Congo sun yi shelar barkewar annobar cutar kyanda a fadin kasar, wadda bincike ya nuna cewa annobar ta hallaka mutane...

Harin Ta’addanci: ‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutane Da Dama A...

0
Akalla Mutane 100 Ne Aka Kashe A Wani Mummunan Hari Da Wasu Mahara Suka Kai Wani Kauye A Tsakiyar Kasar Mali, A Harin Baya...

Yaki Da Cin Hanci: Buhari Ya Karbi Bakuncin Kwararru Daga Kasar...

0
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari Ya Karbi Bakuncin Wasu Wakilan Gwamnatin Kasar Italiya Da Zasu Taimaka Wa Najeriya Kwato Kadarori Da Dukiyoyin Da 'Yan Kasar...

Kisan Kai: Kotu Ta Yi Wa Wanda Ya Kashe Marasa Lafiya...

0
Kotu ta yanke hukuncin daurin rai-da-rai ga Niels Hoegel, wani dan kasar Jamus da aka kama da laifin kashe masara lafiya 85 a lokacin...

Siyasar Ketare: Ana Zaben Shugaban Kasar Kazakhstan

0
A ranar lahadin nan ne, mutanen kasar Kazakhstan ke zaben shugaban kasa, bayan Shugaban kasar mai ci Noursoultan Nazarbaiev ya yi murabus a watan...

Sudan: Al’umma Na Kin Martaba Dokokin Kasa

0
Shugabannin da ke jan ragamar borai a Sudan sun yi kira ga jama'a da kada su martaba dokokin kasar har sai abinda hali ya yi.Likitoci na kusa...

Diplomasiyya: Venezuela Ta Bude Kan Iyakar Ta Da Colombia

0
Bayan share watanni ana gudanar da zanga-zanga a Venezuela Shugaban kasar Nicolas Maduro, ya umurci a sake bude kan iyakar kasar da Colombia a...
Call To Listen