Cututtukan Zuciya: An Gano Magani A Birtaniya
Wani binciken masana
kiwon lafiya a birnin London na kasar Birtniya, ya gano wani sabon maganin
hawan jinin da ke gaggawar saukar da jini baya ga...
Hare-Haren Syria: Erdogan Na Shirin Ziyartar Rasha
Shugaban Turkiya Recep
Tayyib Erdogan zai ziyarci birnin Moscow na Rasha a mako mai kamawa, ziyarar da
ke zuwa bayan wasu hare-hare ta sama kan jerin...
Cirani: Kassahen EU 6 Za Su Ba Mutum 356 Matsuguni
Wasu kasashen kungiyar
Tarayyar Turai 6 sun amince da karbar ‘yan cirani 356 wadanda jirgin ruwan
Ocean Viking mallakin kasar Norway ya ceto a tekun mediterranean...
Siyasar Somaliya: ‘Yan Takarar Yankin Jubaland Sun Yi Ikirarin Lashe Zabe
‘Yan takara biyu dake
hamayya da juna a Somaliya, sun yi ikirarin lashe zaben yankin Jubaland, dake
kudancin kasar mai amfana da wani mataki na kwarya-kwaryar...
Zamba: Amurka Na Tuhumar ‘Yan Najeriya
Ma’aikatar shari’a a
Amurka ta tuhumi mutum 80 akasarin su ‘yan Najeriya ne bisa hannu kan wani
gagarumin shirin hada baki don satar miliyoyin dala ta...
Amurka Na Tuhumar wasu ‘Yan Najeriya Guda Da Aikata Zamba
Ma'aikatar shari'ah ta
kasar Amurka ta na tuhumi mutum 80
akasarinsu, 'yan Najeriya bisa hannu kan
wani gagarumin shirin hada baki don satar miliyoyin dala ta hanyar...
Rikicin Kashmir: An Cigaba Da Musayar Wuta A Tsakanin Indiya Da...
Akalla mutane biyu sun
mutu ciki har da wani jami’in dan sanda da kuma wani da ake kyautata zaton dan
ta’adda ne yayin wata musayar wuta...
Zanga-Zangar Hong Kong: China Ta Gargadi Kanada
Ofishin jakadancin kasar Sin wato
China a Kanada ya gargadi kasar ta kiyayi sanya baki a harkokin cikin gidan
yankin Hong Kong, kwana guda bayan China...
Take Hakki: An Fara Shari’ar Omar Al-Bashir Na Sudan
A dai dai lokacin da ya fara
fuskantar shara’a tsohon shugaban Sudan Omar al-Bashir, ya amince da karbar
tsabar kudi har Dala miliyan 90 daga masarautar...
Italiya: Ana Zargin Ministan Cikin Gida Da Tauye Hakkin ‘Yan Ci...
Masu gabatar da kara a Italiya, sun soma gudanar da bincike, kan ministan cikin gidan kasar Matteo Salvini, bisa zarginsa da amfani da karfin...
Guinea: ‘Yan Fashi Sun Yi Garkuwa Da Turawa A Teku
Wata majiyar sojin
ruwan Kamaru ta bayyana cewa, ‘yan fashin teku sun yi awon gaba da wasu Turawa
da’yan Asiya a tekun Guinea, kusa da yammacin...
Hong Kong: An Sake Bude Filin Jiragen Sama Bayan Zanga-Zanga
An
sake bude filin sauka da tashin jiragen saman Hong Kong, bayan da dubban masu zanga-zanga
suka mamaye filin jiragen sama.Shugabar
gwamnatin yankin na Hong Kong Carrie...
India Ta Zargi Pakistan Da Haddasa Ayyukan Ta’addanci A Kashmir
Fira-ministan India Narendra Modi, ya ce matakin kwace kwarya-kwaryar ‘yancin cin gashin kan yankin Kashmir mai rinjayen musulmi na da nufin ceto yankin daga...
Obama Ya Koka Kan Rashin Takaita Mallakar Bindiga
Tsohon shugaban Amurka Barrack Obama, ya koka bisa yadda gwamnati mai ci a karkashin Donald Trump, ta gaza daukar matakai, na tsaurara dokokin sa...
EBOLA: Uganda Za Ta Fara Gwajin Sinadaran Rigakafi
Kasar Uganda ta bayyana fara amfani da gwajin allurar rigakafin cutar Ebola, da za a yi amfani da shi a Jamhuriyar Dimikaradiyar Congo mai...
Sulhu: Amurka Da Taliban Na Daf Da Kulla Yarjejeniya
Bayan
an shafe watanni ana tattaunawa tsakanin 'yan Taliban da Amurka, da alama
kwalliya za ta biya kudin sabulu.A
wannan karon, ana ganin tattaunawar ta kai wani...
Samun ‘Yancin Kai: Jamhuriyar Nijar Na Bikin Cika Shekaru 59
A yau Asabar 3 ga watan
Agusta ne kasar Nijar ta yi bikin cika shekaru 59 da samun ‘yancin kai daga
Faransa da ta yi mata...
China: Zabtarewar Kasa Ta Janyo Mutuwa Mutane Da Dama
A kasar China akalla
mutane 29 ne suka rasa rayukan su bayan wata zabtarewar kasa yayinda ake ci
gaba da neman wasu 22 a wani kauye...
Nukiliyar Iran: An Fara Gudanar Da Wani Taro A Vienna
A yau lahadi kasashe
dake da hannu a batun yarjejeniyar nukiliyar Iran za su gudanar da wani taron
su Vienna na kasar Austria da nufin ceto
yarjejeniyar...
Rashin Ruwa: Kasashen Afrika Na Fama Da Bala’in Fari
Kungiyoyin
Agaji sun yi gargadin cewar kasashen da ke Gabashin Afirka da suka hada da
Somalia da Kenya da kuma Habasha na fuskantar fari wanda ya...


































































