Gargadi: Rasha Ta Janye Daga Yarjejeniyar Daina Kera Makaman Nukiliya
Shugaban Rasha Vladimir Putin ya ce kasar ta kammala janyewa baki daya daga yarjejeniyar daina kera makaman nukiliya da ta kulla tun shekarar 1987...
Adawa: Sabuwar Zanga-Zanga Ta Barke A Kamaru
A kasar Kamaru duk da sallamar wasu mutane dari daga cikin magoya bayan jam’iyyar adawa ta MRC 351 da aka kama a yankuna daban-daban...
Rikicin Sudan: Alkalumman Wadanda Su Ka Mutu Na Cigaba Da Karuwa
Jami’an tsaron kasar Sudan na kokarin tabbatar da ikon su a babban birnin Khartoum bayan hallaka sama da farar hula 100, wadanda ba su...
Sallar Idi: Musulmai A Kasar Mali Sun Yi Bikin Karamar Sallah
Al’ummar Musulmi na kasar Mali, sun yi bikin karamar salla, bayan sun samu tabbacin ganin jaririn watan Shawwal a yammacin ranar Lahadin da ta...
Siyasar Burtaniya: Theresa May Ta Yi Murabus A Yau Juma’a
Firaministar Birtaniya Theresa May ta sanar da yin murabus daga kujerar ta bayan ta gaza gabatar da yarjejeniyar ficewa daga kungiyar tarayyar turai, inda...
Barazana: Shugaba Trump Ya Ce Amurka Za Ta Murkushe Iran Idan...
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya sake gargadin kasar Iran ta bi a hankali ko kuma ta murkushe ta a daina jin duriyar...
Diflomasiyya: Shugaba Macron Ya Gayyaci Buhari Zuwa Wani Taro A...
Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya gayyaci shugaban kasa Muhammadu Buhari zuwa wani taron kasashen Afrika da za a yi a watan Yuni.Sakatariyar taron...
Harin Ta’addanci: Masu Ikirarin Jihadi A Mali Sun Kashe Sojan Nijeriya...
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar wani sojan Nijeriya guda tare da jikkata wasu biyu a wani da aka kaiwa sojojin kiyaye zaman lafiya na...
Yaki Da Rashawa: ‘Yan Majlisu Za Su Gurfana Gaban Kotu A...
Hukumar yaki da ayyukan da su ka jibanci bada cin hanci da karbar rashawa a Madagascar, ta mika wa kotu sunayen wasu daga cikin...
Sulhu: Isra’ila Ta Janyewa Falasdinawa Dokar Hana Kamun Kifi
Kasar Isra’ila ta janye dokar haramcin kamun kifi da
ta kakabawa, kananan jiragen ruwan Falasdinawa da ke sana’ar su a gabar ruwan
da ke kan iyakarta...
Zaben Indonisiya: Jami’an Zabe Sama Da 270 Suka Mutu Yayin Kirga...
Sama da jami'an zabe
270 ne suka mutu a kasar Indonisiya bayan sun tagayyara daga kirga kuri'un miliyoyin
'yan kasar da suka jefa.An bayyana cewa
akasarinsu sun...
Hare Haren Bom: Gwamnati Ta Haramta Wa Matan Musulmai Sa Nikabi
Gwamnatin kasar Sri
Lanka ta sanar da haramta ma Mata Musulmai sanya kowanne irin nikabi a bainar
jama’a, inda gwamnatin tace ta dauki wannan mataki ne...
Zaben Indonisiya: Jami’an Zabe Sama Da 270 Su Ka Mutu Yayin...
Sama
da jami’an zabe 270 ne su ka mutu a kasar Indonisiya, bayan sun tagayyara daga
kirga kuri’un miliyoyin ‘yan kasar da su ka jefa.Rahotanni
sun bayyana...
Diflomasiyya: An Sake Kashe Wani Dan Nijeriya A Afrika Ta Kudu
Kungiyar
‘yan Najeriya mazauna Afrika ta kudu, ta ce an sake kashe wani dan Nijeriya mai
suna Tony Elechukwu, lokacin da wani dan bindiga ya dirka...
Rasha: Putin Da Kim Na Gudanar Da Taro
Shugabannin
Kasashen Rasha da Koriya ta Arewa sun fara gudanar da taronsu na farko a birnin
Vladivostok wanda zai mayar da hankali kan inganta dangantakar kasashen...
Ta’addancin: Mutane Da Dama Sun Mutu A Harin Bama-Bamai A Kasar...
Kusan mutum 150 ne aka bayyana sun rasa rayukansu, kuma kusan 300 sun sami raunuka bayan hare-hare bam da aka kai kan wasu coci-coci...
Iftila’i: Motar Sojoji Ta Taka Nakiya A Kasar Mali
Wani sojan Masar dake aiki da rundunar wanzar da zaman lafiya a Mali ya rasa ran sa yayinda wasu hudu suka samu munanan raunuka...
Kamaru: ‘Yan Ta’addan Boko Haram Sun Kashe Mutane 11
‘Yan ta’addan Boko Haram sun kai wani kazamin hari
cikin dare, in da suka kashe wasu mutane akalla 11 a kasar Kamaru.Wani dan kato da...
Fashi Da Makami: Gwamnatin Tarayya Ta Nuna Damuwa Kan Yankewa ‘Yan...
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin kasashen
ketare Abike Dabiri Erewa, ta nuna takaici kan hukuncin kisa da aka yankewa
wasu ‘yan Najeriya a hadaddiyar...
Zato: Wasu Kasashe Ba Su Son Taimakawa Nijeriya Ne Saboda Tunanin...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce, wasu daga cikin kasashen da suka cigaba basa son taimakawa Nijeriya saboda su na tunanin kasa ce mai...


































































