28.8 C
Kaduna
Thursday, April 23, 2026
Advertisement

Featured

Home Featured Page 5
Featured posts
Supreme Court

Kotun Koli Ta Yi Watsi Da Karar Dake Kalubalantar EFCC Da...

0
Kotun ta yi watsi da karar da wasu jihohi 16 suka shigar a kan antoni janar na tarayya suna kalubalantar halascin dokokin da suka...
courtss 688508 772421 850x460

Majalisar Harkokin Shari’a Ta Najeriya Ta Nemi A Kori Wasu Alƙalai

0
Majalisar kula da harkokin shari'a a Najeriya ta bayar da shawarar yi wa wasu manyan alƙalai biyu ritaya saboda laifin yin ƙarya a shekarun...
Wale Edun

Gwamnatin Tarayya Za Ta Karbo Bashin Sama Da Dala Biliyna 2

0
Gwamnatin Tarayya ta amince ta karbo bashi daga kasar waje na dala biliyan 2.2 don bunkasa tattalin arzikin Nijeriya.Ministan Kudi, Wale Edun ne, ya...
Atiku Bagudu, Shugaban Gwamnonin, APC

Kasafi: Gwamnati Za Ta Mika Wa Majalisun Dokoki Naira Tiriliyan 47...

0
Majalisar zartaswar Najeriya ta amince da kasafin kuɗi na 2025 da ya kai naira tiriliyan 47.9.Ministan kasafin kuɗi da tsare-tsare, Atiku Bagudu ne ya...
1fe71a70 a028 11ef 8f35 c56393c36b2c

Sabon Kwantiragi: Liverpool Na Tattaunawa Da Salah

0
Mahukuntan ƙungiyar Liverpool na tattaunawa da Mohammed Salah kan yiwuwar amincewa da sabon kwantiragi.Sai dai ba a cimma matsaya tsakanin Salah da mahukuntan ba...
91df076179bc0ebb

Kyautar Globe Soccer: Messi, Ronaldo, Lookman Na Cikin ‘Yan Takarar A...

0
An saka sunan dan wasan Najeriya, Ademola Lookman a cikin wadanda aka zaba don samun kyautar gwarzon dan wasan maza na shekarar 2024, wanda...
Nigerianbandits

Ta’addanci: Ƴan Bindiga Sun Kashe Sojojin Najeriya Biyu A Abia

0
Rundunar sojin Najeriya ta Operation UDO KA ta ce an kashe jami'an ta guda biyu a wani shingen bincike a kan hanyar Umuahia- zuwa...
Monday Okpebholo6

Rashin Inganci: Gwamnan Edo Ya Umarci ‘Yan Kwangila Su Koma Bakin...

0
Gwamna Monday Okpebholo na jihar Edo ya umurci ‘yan kwangila su koma wuraren aiki tare da gyara ayyukan su da suka lalace a babban...
courtss 688508 772421 850x460

Siyasa: APC Na Son A Hana Ƙananan Hukumomin Kano Kuɗin Wata-Wata

0
A jihar Kano dai ana ci gaba da zaman doya da manja tsakanin APC da NNPP inda kowannen su ke ƙoƙarin ganin ya shiga...
National Securuty Adviser Nuhu Ribadu e1716792973301

Magance Fasa-Ƙwauri: NSA Ya Ce Cire Tallafin Man Fetur Ya Taimaka

0
Mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya ce cire tallafin man fetur da shugaban kasa Bola Tinubu ya...
EFCC Head Office Abuja

EFCC: Babu Wata Ma’aikatar Gwamnati Da Ta Kammala Manyan Ayyukan Ta...

0
Hukumar hana zambar kudi da karya tattalin arzikin kasa EFCC ta bayyana aniyar ta na gudanar da kwakkwaran bincike a kan zarge-zargen almundahana a...
NNPCL

Ɗanyen Mai: NNPCL Na Haƙo Ganga Miliyan Ɗaya Da Dubu Ɗari...

0
Kamfanin mai na Najeriya NNPCL ya ce ya samu nasarar kai ga haƙo ɗanyen mai ganga miliyan ɗaya da dubu ɗari takwas a kowacce...
ae1708fb058f6046d873c77bff4cfd3bY29udGVudHNlYXJjaGFwaSwxNjY2ODgxOTQ3 2.67975707 (1)

Karon Farko An Kira Golan Manchester United Stefan Ortega Tawagar Jamus

0
Golan Manchester City Stefan Ortega ya samu gayyatar farko a tawagar Jamus bayan da koci Julian Nagelsmann ya sanya sunan sa cikin wadanda suka...
Nigerianbandits

Rashin Tsaro: Yara Da Dama Ba Su Zuwa Makaranta A Nijar

0
A jamhuriyar Nijar, a yankin Tillabéri, yara 53,562 ne ba sa zuwa makarantata dalilin rashin tsaro duk da kasancewar jami’an tsaro na (FDS) da...
Masoud Pezeshkian

Zaben Amurka: Iran Ta Ce Babu Ruwan Ta Da Ko Ma...

0
Shugaban ƙasar Iran Masoud Pazeshkian ya ce ƙasar ba ta damu da ko wanene ya lashe zaɓen shugaban ƙasa da aka kammala a Amurka...
Akufo Addo Nana e1620930826177

Ƙaddamar Da Mutum-Mutumi: Shugaban Ghana Na Shan Suka

0
Shugaban Ƙasar Ghana mai barin gado Nana Akufo-Addo na shan suka a shafukan zumunta bayan ya ƙaddamar da mutum-mutuminsa da kan sa a yankin...
Abba Kabir Yusuf Kano Governor

Kasafi: Gwamnan Kano Ya Gabatar Da Sama Da Naira Biliyan 500

0
Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya gabatar da kasafin kuɗin shekara ta 2025 a gaban majalisar dokokin jihar.Kasafin kuɗin na bana wanda...
277584057 516537729827421 2662815224921552503 n

Gyaran Najeriya: Gwamna Makinde Ya Ce Jam’iyyar PDP Ce Mafita

0
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya ce za su yi duk mai yiwuwa wajen gyara jam'iyyar PDP, domin ita ce za ta gyara Najeriya.Makinde...
Wale Edun

Jajircewa: Gwamnatin Tarayya Ta Yabawa Al’ummar Ƙasa

0
Gwamnatin tarayya ta ce tana yabawa da jajircewar ƴan ƙasa a daidai wannan lokaci da ake fama da matsaloli sanadiyar gyare-gyaren inganta tattalin arzikin...
Sokoto Deputy Governor Idris Mohammed Gobir

Jihar Sokoto: Wata Kungiya Mai Suna Lakurawa Ta Bayyana

0
Hukumomi da jama'a a jihar Sokoto na nuna damuwa kan ɓullar wata ƙungiyar masu iƙirarin jihadi da ke gudanar da harkokin ta a wasu...
Call To Listen