Fito Na Fito: Hare-Haren Sama Da Rasha Ta Kai Birnin Kyib...
Rundunar sojin Ukraine ta ce wani harin sama da Rasha ta kai da daddare kan babban birnin ƙasar, Kyiv, ya lalata gine-gine da tituna...
Rikicin Cikin Gida: Jam’iyyar LP Mai Mulkin Jihar Abia Ta Kasa...
Jam'iyyar Labour da ke mulkin jihar Abia ta kasa cin ko da ɗaya daga ƙananan hukumomin jihar 17 a zaɓen ƙananan hukumomin da aka...
Rikicin Siyasa: Baraka Ta Kunno Kai A Kwankwasiyya
Babbar ɓaraka ta kunno kai a tafiyar siyasar Kwankwasiyya ta jam'iyyar NNPP, yayin da 'yan majalisar tarayya biyu a jihar suka sanar da ficewa...
Laifukan Intanet: Rundunar ‘Yan Sanda A Abuja Ta Kama ‘Yan Kasashen...
Rundunar 'yan sandan ta ce ta kama wasu mutum 130 bisa zargin laifukan da suka shafi laifukan intanet.Cikin wata sanarwa da rundunar ta fitar,...
Shari’a: Mu Talakawa Ne Ba Za Mu Iya Yin Belin Yaranmu...
Iyalan yaran da aka tsare kan zargin yin zanga-zanga a Kano da Kaduna sun koka kan a yi masu adalci.Iyaye da ƴan uwan yaran...
Gurfanar Da Yara Kanana: Gwamna Bala Muhammed Ya Bayyana Takaicinsa
Al'umma a faɗin Najeriya na ci gaba da bayyana takaicinsu kan bidiyon yaran da aka gurfanar gaban kotu daga wasu jihohin arewacin ƙasar nan,Yaran...
Karin Haske: An Bayyana Dalilin Da Ya Sa Tinubu Ya Sallami...
Mai magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga, ya bayyana cewa sallamar ministoci da shugaban nasa ya yi ya dogara ne ga irin kallon...
Iftila’i: Gidaje Sun Kone Kurmus A Sanadiyyar Faduwar Tankar Mai A...
Wata tankar mai ta kama da wuta bayan ta faɗi a garin Ibafo da ke ƙaramar hukumar Obafemi-Owode da ke jihar Ogun, inda gidaje...
An Tsinci Gawarwaki 12 Da Ake Zargi Na ‘Yan Bindiga Ne...
Ƙauyan Tokulo da ke ƙaramar hukumar Bwari a babban birnin tarayya Abuja sun shiga ruɗu sakamakon tsintar gawarwaki guda da aka yi a garin...
Goguwa: Arewacin Florida Ta Gigita
Wata guguwa mai ƙarfin gaske da aka yi wa laƙabi da Hurricane Helene, ta afka wa arewacin jihar Florida ta ƙasar Amurka inda ta...
Sojoji Sudan Sun Ce Sun Ƙwace Iko Da Wasu Sassan Khartoum...
Rundunar sojin Sudan ta ce ta ƙwace wasu muhimman wurare a babban birnin ƙasar da kewaye, kwana guda bayan ta kai sabon farmaki kan...
Hukumar Ƙwallon Ingila Na Tuhumar Osmajic Da Cizo Ana Tsaka Da...
Hukumar ƙwallon ƙafa ta Ingila (FA) ta tuhumi ɗanwasan gaba na Preston North End Milutin Osmajic da haddasa tashin hankali bayan an zarge shi...
Samun Rauni: Rodri Na Man City Zai Yi Jinya Zuwa Ƙarshen...
Dan wasan tsakiya na Manchester City, Rodri ba zai sake buga wasa a kakar wasanni ta bana ba.Rodri mai shekara 28 ya ji rauni...
Ambaliyar Ruwa: Mutum 11 Sun Mutu A Jihar Neja
Mummunar ambaliya ruwa ta yi sanadin mutuwar mutum 11 a jihar Neja, tare da lalata garuruwa masu yawa a faɗin ƙananan hukumomi 19 daga...
Harin Offa: Kotu Ta Yanke Wa ’Yan Fashin Banki Hukuncin Kisa
Wata Babbar Kotun Jihar Kwara, ta yanke wa wasu mutum biyar da aka tuhuma da fashi da makami hukuncin kisa ta hanyar rataya.Mai Shari’a...
Taka Leda: Tsohon Ɗanwasan Real Madrid Da Man Utd Ya Yi...
Tsohon ɗanwasan Manchester United da Faransa Raphael Varane ya yi ritaya daga taka leda yana ɗan shekara 31.Varane ya koma tamaula a ƙungiyar Como...
Samun Rauni: Mbappe Zai Tsallake Wasanni A Real Madrid
Ɗan wasan Real Madrid Kylian Mbappe zai yi jinya kamar yadda Real Madrid ta samar.Ɗan kasar Faransa, wanda ya koma Real kan fara kakar...
Masu Sha’awar Kwallon Kafa Sun Bukaci Ɗangote Ya Zuba Jari a...
Masu sha’awar wasannin kwallon kafa sun bukaci hamshakin attajirin Afirka Alhaji Aliko Dangote ya saka hannun jari a gasar firimiyar Najeriya domin cigaban wasanni...
Hatsarin Mota: Jami’an ‘Yan Sanda 5 Sun Mutu, 11 Sun Jikkata...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta tabbatar da mutuwar jami’an ta biyar a wani mummunan hatsarin mota da ya afku a garin Karfi da...
Zargin Rashawa: EFCC Za Ta Binciki Ma’aikatan Ta
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede ya bayar da umarnin a gaggauta bincike kan zargin cin hanci da rashawa da Idris Okuneye wanda aka fi...

































































