Advertisement

Tsaro

Home Tsaro
Nuhu Ribadu e1693468027189

Intanet : Ofishin NSA Ya Yi Kira A Riƙa Tilasta Bin...

0
Ofishin Mashawarcin Musamman kan Harkokin Tsaro na Shugaban Ƙasa (NSA), ya yi kira da a tilasta bin doka da odar da ke shimfiɗe a...

Ta’Addanci: Dagacin Abuja Ya Mutu A Hannun ’Yan Bindiga

0
’Yan bindigar da suka sace dagacin kauyen Kikumi a yankin babban birnin tarayya Abuja, Surajo Ibrahim, sun ce ya mutu bayan wasu ‘yan kwanaki...
Rwanda military contingent in Mozambique operating with Turkish made Otokar Cobra 2 APCs 1

Hari Sansanin ‘Yan Gudun Hijira: Amurka Ta Zargi Sojin Rwanda Da...

0
Amurka ta zargi sojojin Rwanda da 'yan tawayen M23 da kaiharin bam kan sansanin 'yan gudun hijira da ke gabashinJamhuriyar Demokuradiyyar Congo.Akalla mutane tara...
CSP Prince Olumuyiwa Adejobi

Dakile Ta’Addanci: Rundunar ‘Yan Sanda Ta Kama Wanda Ya Kai Harin Jirgin...

0
Daya daga cikin ’yan bindiga da suka kai hari tare da sacefasinjoji a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna ya shiga hannubayan shekaru biyu da...
FILE PHOTO: Illustration shows Binance logo

Zargin Almundahana: Kotun Abuja Ta Dage Shari’ar Jami’an Binance

0
Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ɗage sauraron ƙararhalasta kuɗin haram da aka shigar kan jami’an kamfanin hada-hadar kuɗin kirifto na Binance...
Refugees seeking for refuge

Ayyukan jinkai: gwamnatin tarayya za ta mayar da ‘yan gudun hijira 6,000...

0
Kwamishinan hukumar kula da ‘yan gudun hijira (NCFRMI), Tijjani Ahmed ne yabayyana haka ranar Talata a Abuja a karshen wani da aka shirya don...
Bodejo Miyetti Allah

Shari’ar Zargin Ta’Addanci: Kotu Ta Hana Bada Belin Shugaban Kungiyar Miyetti Allah

0
Kotu ta hana belin Shugaban Shugaban Ƙungiyar Fulani ta Miyetti Allah Kautal Hore,Bello Boɗejo, bayan da ya nemi a bada belin sa a Babbar...
Northern governors

Kalubalen Tsaro: Gwamnonin Jihohin Arewa Sun Yi Yi Ganawa Ta Musamman

0
Gwamnonin jihohin arewa sun sake bayyana damuwarsu kan salwantar rayukanjama'a dake cigaba da ta'azzara a yankinTaron gwamnonin da ya gudana a birnin Abuja, ya...
Nigerian army

Yadda Sojoji Suka Fatattaki ‘Yan Bindiga Tare Da Ceto Mutane 5 Da...

0
Rundunar sojojin Nijeriya sun kashe ‘yan ta’adda biyu tare dakubutar da wasu mutane biyar da aka yi garkuwa da su a jiharZamfara.Rundunar ta sanar...
PAL US

Samar Da ‘Yantacciyar Kasar Falasɗinu: Amurka Ta Hau Kujerar Naƙi

0
Amurka ta sake hawa kujerar naƙi game da buƙatar ba yankin Falasɗinu damar zama kasa mai cikakken ƴanci da kuma kujerar dindindin a zauren...

Ta’Addanci: ‘Yan Bindiga Sun Kashe Hakimi A Fadar Sa A Jihar...

0
’Yan bindiga sun kashe Sarkin Sansani da ke Karamar Hukumar Gassol a Jihar Taraba, Alhaji Abdulmudallib Kankada.Maharan sun shiga fadar hakimin ne da misalin...
images (49)

Halasta Kuɗin Haram: Kotu Ta Yi Watsi Da Tuhumar Da Ake...

0
Mai shari'a Inyang Ekwo na babbar kotun tarayya a nan Abuja ya yi fatali da tuhumar halasta kuɗin haram da hukumar EFCC take yi...
DSP Abdullahi Haruna Kiyawa

Zargin Ayyukan Daba: An Gurfanar Da Mutum 104 A Kotu A...

0
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta gurfanar da mutum 104 da ake zargi ƴan daba ne a gaban wasu kotuna da ke unguwar Nomandsland.An...
Prison

Fafutukar Kafa Ƙasar Yarabawa: Kotu Ta Tsare Mutum 29 Da Ake...

0
Kotun majistre ta Iyaganku da ke Ibadan ta bayar da umarnin a tsare mutum 29 da ake zargin masu fafutukar kafa ƙasar Yarabawa ne...
20221003 232159

Cin Amanar Ƙasa: An Kama Wasu Jami’An Tsaron Congo Da Laifi

0
Sojojin Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo sun kama wasu sojoji da jami'an 'yan sanda da ake zargi da aikata laifin cin amanar kasa.Babban hafsan tsaron ƙasar...
rjQjGXJ1 400x400

Harin Sama: Sojin Saman Nijeriya Sun Hallaka Manyan Dakarun Boko Haram...

0
Rundunar sojojin saman Nijeriya, ta yi nasarar kashe manyan ‘yan ta’adda Ali Dawud, da Bakurah Fallujah, da Mallam Ari, da wasu 30 a Jihar...
Nuhu Ribadu 1

Sako Dalibai: Najeriya Ta Yi Iƙirarin Kuɓutar Da Mutane Dubu 1...

0
Mai ba shugaban Najeriya shawara kan harkokin tsaro Nuhu Ribadu, yace gwamnatin tarayya a baya-bayan nan ta kuɓutar da mutane sama da dubu 1...
filling station2 d

Alaƙa Da ‘Yan Fashi: Gwamnatin Katsina Ta Rufe Wasu Gidajen Mai...

0
Gwamnatin jihar Katsina ta rufe wasu gidajen mai da ake zargi da hannu wajen sayar wa ‘yan fashin daji man fetur.Hakan ya zo ne...
Nigeria Federal Ministry of Foreign Affairs have installed SECUSCAN machines

Iran Da Isra’Ila: Gwamnatin Najeriya Ta Bukaci A Kai Zuciya Nesa

0
Gwamnatin Najeriya ta bi sawun sauran kasashen duniya wajen yin kiran a kai zuciya nesa kan barazanar Iran da Isra’ila.Ta bukaci a ci gaba...

Matsin Lamba: Manyan Alƙalai Sun Buƙaci Birtaniya Ta Daina Siyar Wa...

0
Tsofaffin alƙalan kotun ƙoli sun bi sawun masana shari’a fiye da 600 wajen kira ga gwamnatin Birtaniya ta daina sayar wa Isra'ila makamai.Cikin wata...
Call To Listen