Tinubu Ya Daga Darajar Babban Hafsan Sojin Kasa Na Riko
Shugaba Bola Tinubu ya daga likkafar Babban Hafsan Sojin Kasa Nijeriya na riko, Olufemi Oluyede zuwa Laftanar Janar.Kakakin fadar shugaban kasa, Bayo Onanuga ne,...
Fito Na Fito: Hare-Haren Sama Da Rasha Ta Kai Birnin Kyib...
Rundunar sojin Ukraine ta ce wani harin sama da Rasha ta kai da daddare kan babban birnin ƙasar, Kyiv, ya lalata gine-gine da tituna...
Laifukan Intanet: Rundunar ‘Yan Sanda A Abuja Ta Kama ‘Yan Kasashen...
Rundunar 'yan sandan ta ce ta kama wasu mutum 130 bisa zargin laifukan da suka shafi laifukan intanet.Cikin wata sanarwa da rundunar ta fitar,...
Shari’a: Mu Talakawa Ne Ba Za Mu Iya Yin Belin Yaranmu...
Iyalan yaran da aka tsare kan zargin yin zanga-zanga a Kano da Kaduna sun koka kan a yi masu adalci.Iyaye da ƴan uwan yaran...
Gurfanar Da Yara Kanana: Gwamna Bala Muhammed Ya Bayyana Takaicinsa
Al'umma a faɗin Najeriya na ci gaba da bayyana takaicinsu kan bidiyon yaran da aka gurfanar gaban kotu daga wasu jihohin arewacin ƙasar nan,Yaran...
Iftila’i: Gidaje Sun Kone Kurmus A Sanadiyyar Faduwar Tankar Mai A...
Wata tankar mai ta kama da wuta bayan ta faɗi a garin Ibafo da ke ƙaramar hukumar Obafemi-Owode da ke jihar Ogun, inda gidaje...
An Tsinci Gawarwaki 12 Da Ake Zargi Na ‘Yan Bindiga Ne...
Ƙauyan Tokulo da ke ƙaramar hukumar Bwari a babban birnin tarayya Abuja sun shiga ruɗu sakamakon tsintar gawarwaki guda da aka yi a garin...
Goguwa: Arewacin Florida Ta Gigita
Wata guguwa mai ƙarfin gaske da aka yi wa laƙabi da Hurricane Helene, ta afka wa arewacin jihar Florida ta ƙasar Amurka inda ta...
Sojoji Sudan Sun Ce Sun Ƙwace Iko Da Wasu Sassan Khartoum...
Rundunar sojin Sudan ta ce ta ƙwace wasu muhimman wurare a babban birnin ƙasar da kewaye, kwana guda bayan ta kai sabon farmaki kan...
Ambaliyar Ruwa: Mutum 11 Sun Mutu A Jihar Neja
Mummunar ambaliya ruwa ta yi sanadin mutuwar mutum 11 a jihar Neja, tare da lalata garuruwa masu yawa a faɗin ƙananan hukumomi 19 daga...
Harin Offa: Kotu Ta Yanke Wa ’Yan Fashin Banki Hukuncin Kisa
Wata Babbar Kotun Jihar Kwara, ta yanke wa wasu mutum biyar da aka tuhuma da fashi da makami hukuncin kisa ta hanyar rataya.Mai Shari’a...
Hukumar Shige-Da-Fice Ta Dakatar Da Jami’in Ta
Hukumar (NIS) ta dakatar da Mataimakin Sufeton Shige da Fice bisa zargin karɓar kudi daga wani matafiyi.Shugaban Hukumar, ta bayyana hakan a cikin wata...
Har Yanzun Babu Labarin Fasinjojin Da Yan Bindiga Suka Sace
Jami'an sun ce har yanzu ba su sami wani bayani game da fasinjojin da 'yan bindiga su ka yi garkuwa da su.Tun makon jiya...
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Malamin Jami’a A Katsina
‘Yan bindiga sun hallaka wani malami a jami’ar tarayya ta Dutsin-Ma dake jihar Katsina.An hallaka Dr. Tiri Gyan ne a sabon harin da ‘yan...
Rushewar Gini: Mutum 3 Sun Kuɓuta A Abuja
Rundunar ƴansanda, ta tabbatar da rushewar wani gini da rahotanni suka ce mai hawa huɗu ne a yankin Garki.Sanarwar da kakakin rundunar, SP Josephine...
Tuba: Mayakan Boko Haram Uku Sun Mika Wuya Ga Sojoji
Mayakan Boko Haram uku sun mika wuya ga sojojin hadin gwiwa da ke fatattakar masu tayar da zaune tsaye.sanarwa da kakakin rundunar da...
Sojojin Najeriya Sun Ƙashe Ƴan Ta’adda 2245 Cikin Wata Uku
Rundunar Sojin Najeriya ta ce dakarun ta sun kashe 'yan ta'adda 2245 cikin wata uku na biyun shekara.Rundunar sojojin Najeriya ta kuma bayyana kama...
Barayin Daji: Mutum 143 Da Ake Zargi Sun Shiga Hannu A...
‘yan sanda jihar sun tabbatar da kamen mutum 143 da ake zargi masu satar mutane ne da kuma yan fashiKwamishinan ‘yan sandan jihar,...
Hare-Haren Ƴan Bindiga Ya Zafafa A Yankin Birnin Gwari
Yayin da masana ke gargadin samun ƙarancin abinci a bana a Najeriya, manoman da ke zaune a yankin Birnin Gwari,na bayyana damuwa game...
Artabu: ’Yan Sanda Sun Kashe ’Yan IPOB 5 A Ebonyi
Akalla ’yan kungiyar IPOB biyar ne aka kashe a wani artabu da da ’yan sanda a Jihar Ebonyi.’Yan kungiyar sun kai hari da...

































































