Zaben Kano: Hukumar Zabe Ta Ba Ganduje Da ‘Yan Majalisa Shahadar...
Hukumar
zabe mai zaman kan ta ta kasa INEC, ta ba zababben gwamnan jihar Kano Abdullahi
Umar Ganduje da mataimakin sa Nasiru Yusuf Gawuna da zababbun...
Magance Talauci: Za A Sama Wa Matasa 60,000 Aiki A Karkashin...
Kwamitin
zartarwa na gwamnatin tarayya, ya amince da fara wani wani sabon tsari da zai
samar da aikin yi ga matasan Nijeriya da ke tsakanin shekaru...
Ta’addanci: An Yi Ba-Ta-Kashi Tsakanin ‘Yansanda Da ‘Yan Bindiga A Kaduna
Rayuwar
wani jami’in dansanda ta salwanta, yayin wata musayar wuta da aka kwashi tsawon
lokaci ana yi tsakanin wasu gungun ‘yan bindiga da su ka kai...
Kandako: Jabun Maganin Kwalara Ya Karade Kasuwannin Nijeriya – NAFDAC
Hukumar
Kula da Ingancin Abinci da Magungunan ta kasa NAFDAC, ta yi kira ga mutane da
ma’aikatan kiwon lafiya a maida hankali a kuma kula, domin...
Gargadi: Shugaba Buhari Ya Ja Hankalin Masu Fatauci Zuwa Saudiyya
Gwamnatin
tarayya, ta bayyana damuwa a kan adadin ‘yan Nijeriya da ke zaman jiran hukunci
da wadanda aka zartar masu da hukuncin kisa a kasar Saudiya...
Shugabancin Majalisa: Sanata Ndume Ya Yi Biris Da Umurnin Jam’iyyar APC
Dan
majalisar dattawa Sanata Ali Ndume, ya yi watsi da umarnin da shugabannin
jam’iyyar APC su ka bada, cewa Sanata Ahmed Lawan ne zai zama Shugaban
Majalisar...
Kisan Kolade: Shugaba Buhari Ya Ce Za A Hukunta ‘Yan Sandan...
Shugaban
kasa Muhammadu Buhari, ya ba da tabbacin cewa gwamnati za ta dauki kwakkwaran mataki
a kan ‘yan sandan da su ka kashe Kolade Johnson.Buhari
ya bayyana...
Tattalin Arziki: Nijeriya Na Daya Daga Cikin Kasashen Da Ba A...
Mataimakin
shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo, ya ce Nijeriya ta na daya daga cikin
kasashen da ba a bin su bashi da yawa a fadin duniyaFarfesa
Yemi...
Romon Dimokradiyya: Za A Gabatar Da Kudurin Magance Talauci A N-Jeriya
Romon Dimokradiyya: Za A Gabatar Da
Kudurin Magance Talauci A N-JeriyaA
wani yunkuri na inganta rayuwar talaka, gwamnatin tarayya ta bayyana kudurin ta
na gabatar da...
Takaddama: Kotun Koli Ce Za Ta Fayyace Makomar APC A Jihar...
Hukumar
Zabe mai zaman kan ta ta kasa INEC, ta ce za ta saurari sakamakon hukuncin
kotun koli ta Nijeriya, kafin daukar mataki na gaba a...
Siyasar Aljeriya: Bouteflika Ya Sauka Daga Mukamin Sa Na Kujerar Shugaban...
Hukumomin kasar Aljeriya sun bada sanarwar yin murabus din
shugaban kasar Abdul’aziz Bouteflika wanda ya sha fama da
rashin lafiya tsawan lokaci.
Sanarwar hakan na zuwa ne...
Rashin Takardu: Kotu Ta Yi Watsi Da Takarar Sanata Adeleke Na...
Mai shari’a Usman Musa na babbar kotun Bwari da ke Abuja ya
yi watsi da zaben Sanata Ademola Adeleke a matsayin dan
takarar jam’iyyar PDP a...
Bincike: ICPC Ta Fara Bibiyar Yadda ‘Yan Majalisu Ke Kashe Kudaden...
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin zarkin kasa zagon kasa
ICPC ta ce ta fara bincike domin gano yadda ‘yan majalisu da
‘yan kwangila ke kashe...
Majalisa Ta 9: Ndume Ya Yi Watsi Da Bukatar APC Na...
Dan majalisar dattawa mai wakiltar mazabar Borno ta kudu a
zauran majalisar dattawa Ali Ndume ya ce zai yi watsi da
maganar shugaban jam’iyyar APC na...
Rantsar Da Macky Sall: Shugaba Buhari Ya Dawo Gida Nijeriya Daga...
Shugaba Muhammadu Buhari ya dawo gida Nijeriya bayan ya
halarci taron bikin rantsar da shugaban kasan Senegal Macky
Sall karo na biyu bayan ya sake lashe...
Rashawa: Kotu Ta Sa 29 Ga Watan Afrilu Domin Fara Sauraran...
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta sanya ranar 29 ga
watan Afrilu don fara sauraron karar da aka shigar da Sambo
Dasuki da Bashir...
Rikicin Kabilanci: ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 7 Da Ake Zargi...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kwara ta ce ta kama mutane 7 da ta
ke zargi da hannu a hargitsin da ya faru a tsakanin wasu
al’umomi...
Tashin Gobara: An Shawarci Gwamnati Ta Samar Da Cibiyoyin Kashe Gobara...
Daraktan hukumar kashe gobara ta jihar Kwara Abdulwaheed
Yakub ya roki gwamnatin tarayya ta kafa cibiyoyin kashe
gobara irin na zamani a kowace karamar hukuma da...
Tallafi: Japan Ta Ba Nijeriya Taimako Kudade Don Farfado Da Yankin...
Gwamnatin kasar Japan ta tallafa wa Nijeriya da kyautar kudi
dala miliyan daya da dubu dari biyar domin sake gina yankin
Arewa maso gabas da ayyukan...
Yaki Da Ta’addanci: Sojojin Sama Sun Tarwatsa Sansanin Boko Haram A...
Rundunar sojojin sama ta Nijeriya ta ce ta samu nasarar kai
samame a mafakar ‘yan kungiyar Boko Haram da suka yi
muba’yi’a da bangaren masu ikirarin...


































































