23.9 C
Kaduna
Saturday, November 8, 2025
Advertisement

Labaru

Home Labaru
Labaru

Dara Ta Ci Gida: ‘Yan Bindiga Sun Sace Jami’in KASTELEA A...

0
Wasu gungun ‘yan bindiga sun yi awon gaba da jami’in hukumar kula da ababen hawa ta jihar Kaduna KASTELEA, mai suna PMA II Hamza...

Fashi: ‘Yan Daba Sun Tada Hatsaniya A Wasu Sassan Jihar Saboda...

0
Hayaniya ta barke a wasu sassam jihar Legas sakamakon matakin da gwamnatin tarayya ta dauka na tsaiwaita dokar zaman gida a jihohin Legas da Ogun da...

Tsaro: Hukumar Tsaro Ta Civil Deffence Ta Fara Daukar Sabbin Ma’aikata

0
Ma’aikatar cikin gida ta Nijeriya na sanar da musamman matasa cewa, ta fara karbar takardun masu sha’awar aiki a hukumar tsaro ta farin kaya Civil Defence.Rukunin farko...
Tsaro: Sojin Sama Na Naijeriya Sun Kashe ‘Yan Bindiga 400 A Zamfara Da Katsina – DHQ Hedkwatar tsaro ta Nijeriya ta ce rundunar Operation Hadarin Daji ta halaka sama da ‘yan bindiga 200 a jihohin Zamfara da Katsina. Shugaban sashen yada labarai na hedkwatar Major Janar John Enenche ya tabbatar da haka a cikin wata takarda da ya fitar, inda ya kara da cewa rundunar ta kuma ci gaba da kakkabe sauran ‘yan bindigan da ke yankin. Haka kuma, ya ce an kashe ‘yan bindiga a kalla 200 a sansanin ‘yan bindiga da ke Mai Bai a karamar hukumar Jibia da kuma Kurmin Kura da ke Zurmi a jihar Zamfara a tsakanin ranakun 22 da 23 na watan Mayu. Enenche ya cigaba da cewa, an kai samamen ne da jiragen yaki bayan an samu tabbacin cewa, wuraren biyu sun kasance maboyar ‘yan bindigar kuma adanar shanun sata. Kawo yanzu dai, shugaban rundunar sojin sama na Nijeriya ya bada umarnin kara tura kayan aiki zuwa jihohin Kaduna da Neja daNasarawa da Kogi, domin dakile duk wani harin ‘yan bindigan.

Sojin Sama Sun Kashe ‘Yan Bindiga 400 A Zamfara Da Katsina

0
Hedkwatar tsaro ta Nijeriya ta ce rundunar Operation Hadarin Daji ta halaka sama da ‘yan bindiga 200 a jihohin Zamfara da Katsina.Shugaban sashen yada...

Ta’addanci: Tubabbun ‘Yan Bindiga A Jihar Katsina Sun Fasa Kwai

0
Tubabbun ‘yan bindiga a jihar Katsina, sun sanar da gwamnan jihar Aminu Bello Masari cewa, wasu daga cikin jami’an ‘yan sanda da soji ne ke rura...
Fadar Shugaban Kasa Ta Karyata Zancen Karin Auren Shugaba Buhari

Fadar Shugaban Kasa Ta Karyata Zancen Karin Auren Shugaba Buhari

0
Mai taimaka wa shugaban kasa ta fuskar yada labarai Femi Adesina, ya yi watsi da rade-radin cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari zai auri ministar...
Sale Mamman, Ministan Lantarki

Tona Asiri- Rashin Gaskiya Ne Ya Hana Aikin Wuta A Mambila...

0
Ministan lantarki Injiniya Sale Mamman, ya ce nan bada jimawa bane za a fara aikin tashar lantarki ta Mambila dake jihar Taraba, sabanin maganganun da ake...
Najeriya na sa ran shigowar wani bangare na rancen nan da mako shida

Buhari zai ciwo bashin tiriliyan 3.2 don yakar COVID-19

0
Najeriya za ta ciwo bashin fiye da dala biliyan 7, kimanin naira tiriliyan 3.2 kenan, domin farfado da tattalin arzikin kasar da annobar cutar...

Jagoranci Na Gari: Shugaban Kasar Chadi Ya Shiga Dajin Sambisa

0
Sojojin kasar Chadi sun kama wasu makamai masu dumbin yawa a wata maboya da ake kyautata zaton rumbun ajiyar makaman mayakan kungiyar kungiyar Boko Haram ne...

Sarautar Kano: Sarkin Bichi Ya Bukaci Kanawa Su Rungumi Abinda Allah...

0
Sabon sarkin Bichi mai martaba alhaji Aminu Ado Bayero ,ya ce ya kwana da sanin cewa masarautar Kano na taimakawa wajen hada kan al'umma, domin haka...

Kuskure: Jirgin Yakin Nijeriya Ya Yi Wa Kananan Yara Aman Wuta...

0
Akalla mutane 17 ne suka rasa rayukan su dai-dai lokacin da  jirgin yakin Nijeriya ya yi masu jefa wuta bisa kuskure a yakin Sakotoku da ke...

Karar Kwana: Tsawa Ta Halaka Mutane 7 A Garin Yola

0
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya NEMA ta tabbatar da mutuwar wasu mutane bakwai sanadiyar wata tsawa ta ta afku a birnin Yola.Shugaban hukumar...

Masarautar Kano: An Ba Aminu Ado Bayero Sarautar Bichi

0
Wasu majiyoyi daga gidan sarautar Kano da kuma gwamnatin jihar, sun tabbatar wa manema labarai cewa Gwamnan Abdullahi Umar Ganduje ya ba Aminu Ado...

Yadda Aka Kwato Mataimakin Gwamna A Hannun ‘Yan Bindiga

0
Hukumar tsaro ta farar hula a jihar Nasarawa, ta yi nasarar kwato wasu mutane bakwai da barayi su ka yi garkuwa da su a makon da...
Abba Kyari shi ne mutum mafi girman matsayi da cutar COVID-19 ta fara kawawa a Najeriya

Abba Kyari: Tarihin Rayuwar Shugaban Ma’aikatan Buhari

0
Malam Abba Kyari na daga cikin kusoshin gwamanti masu fada a ji a gwamantin Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari.Abba Kyari yana daga cikin mutum 17...

Sabon Tsarin Albashi: Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Kwamitin Samar Da...

0
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da kwamiti mai mutane 22 tare da bas hi wata guda ya tabbatar an biya ma’aikata sabon tsarin biyan albashi.Sakataren gwamnatin tarayya...
Babu Kudi Sayo Abinci Dole Manoma Su Koma Noma-Buhari

Babu Kudin Sayo Abinci Dole Manoma Su Koma Noma-Buhari

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci manoman Nijeriya su zage damtse wajen noma a wannan shekarar domin gwamnati ba ta da kudin shigo da...

SABON HARI: ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 7 A Jihar Katsina

0
Rahotanni daga jihar Katsina na cewa, akalla mutane bakwai sun rasa rayukan su, bayan wani mumunan hari da ‘yan bindiga su ka kai a...
Zahra Buhari, ‘Yar Shugaban Kasa

Wata Sabuwa: Cudanya Da Turawa Yasa Hausar Mu Ba Ta Nuna...

0
‘Yar shugaban Kasa Zahra Buhari, ta bayyana wa taron bikin karrama wadanda su ka yi nasara a gasar Hikayata ta BBC Hausa da aka yi a...

Sheikh Dahiru Usman Bauchi Ya Ziyarci Fadar Sarkin Kano

0
A Larabar nan ne dai babban malamin musuluncin nan Sheikh Dahiru Usaman Bauchi ya ziyarci fadar Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II.Bayan gabatar da ziyarar...
Call To Listen